Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Sabon Sarkin Rano, Alhaji Tafida Ila Autan Bawo, ya dakatar da hakimai biyu a masarautarsa biyo bayan zargin rashin biyayya yayinda rikici ke ci gaba da kunno kai a tsarin sarauta a jihar.
A kwanan nan ne aka yi bikinwani mutumi mai suna Kabiru Mohammed Garkuwa a garin Jos inda ya auri santala-santala yan mata guda biyu a rana daya.
An shawarci shugaban kasa Muhammadu Buhari yaji tsoron Allah yayi mulki na adalci a wannan wa'adin nasa na karo na biyu. Sannan kuma an shawarce shi ya bi dokar kasa, ya kuma bai wa kowanne kabilu hakkinsu, kuma yi adalci wurin...
Ranar Talatar nan da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari, yayi magana akan zaben da ya gabata, wanda ya samu nasarar komawa a karo na biyu, inda ya bayyana cewa har yanzu yana jin dadin karfin gwiwar da ya samu a lokacin..
Rundunar 'yan sandan jihar Osun ta kama wani malamin addinin Musulunci mai suna Alfa Majid Olore, bayan an gano wani gida da yake satar mutane yana boye a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Jaridar Independent ta bada rahoton an...
Wani saurayi dan Najeriya ya gamu da wani iftila'i yayin da tsautsayi ya sanya ya tura mata naira dubu dari biyu da hamsin a lokacin da yake kokarin tura mata naira dubu ashirin da biyar, a cikin asusun bankin ta...
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar zangon wa'adin mambobin majalisar dokokin jihar za kare a sati mai zuwa. Majalisar dokokin da zata karba daga hannun wannan na da mabobi 30; jam'iyyar PDP na da mambobi 14
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kamfanin KEDCO zata fara wannan aiki ne da rukunin gidaje da kamfanoni na farko da basa biyan kudin wuta, wanda adadinsu ya kai dubu tara, (9,000), inda zuwa yanzu, kwanaki biyu da fara aikin ta yanke m
Sabon gwamnan jihar Zamfara Babagana Zulum, a ranar Larabar da ta gabata ya bayar da sanarwar kara wa dakarun sa kai albashin su daga Naira dubu goma sha biyar zuwa dubu ashirin a kowane wata.
Labarai
Samu kari