Sakatarorin din-din-din da ke jagorantar ma’aikatun Najeriya a yanzu (cikakken sunayensu)

Sakatarorin din-din-din da ke jagorantar ma’aikatun Najeriya a yanzu (cikakken sunayensu)

A lokacin da yake shirye-shiryen kama aiki a karo na biyu, a ranar 22 ga watan Mayu, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministoci da su mika shugabanci ga sakatarorin din-din-din na ma’aikatunsu daban-daban.

Ya kuma umurci ministocin da su mika takardun mika aikinsu ga babban sakataren gwamnatin tarayya, yayinda ya bukaci sakatarorin din-din-din da su ci gaba daga inda suka tsaya.

Shugaba Buhari ya bayar da umurnin ne a lokacin taron majalisa na karshe da suka gudanar a Abuja.

Tun bayan da suka mika aiki a tsakanin 22-28 ga watan Mayu, sakatarorin din-din-din na ma’aikatu daban-daban ne ke jagoranci.

KU KARANTA KUMA: Kalli uwargidar gwamnan jihar Gombe da ke sanya dogon hijabi har kasa

Ga jerin sunayen mukaddashin ministocin a kasa (sakatarorin din-din-din).

Ma’aikatar noma da raya karkara- Mohammed Bello

Ma’aikatar kasafin kudi da tsare-tsaren kasa- Ernest Umakihe

Ma’aikatar sadarwa - Istiafanus Fukur

Ma’aikatar tsaro- Nuaratu Batagarawa.

Ma’aikatar ilimi- SonnyEchono

Ma’aikatar muhalli- Odusote Abimbola

FCT- Ohaa. Chinyeaka Christain.

Ma’aikatar kudi - Mahmoud

Isa- Duste

Ma’aikatar harkokin waje - Mustapha Suleiman

Ma’aikatar lafiya - Abdullahi Abdullahi

Ma’aikatar labarai- Grace Isu Gekpe

Ma’aikatar cikin gida- Georgina Ehuriah

Ma’aikatar shari’a - Dayo Apata

Ma’aikatar kwadago da dibar ma’aikata- Williams Alo

Ma’aikatar Niger Delta- Aminu Aliyu Bisalla.

Ma’aikatar ma fetur - Yemi Esan Folasade

Ma’aikatar ayyuka da gidaje - Mohammad Bukar

Ma’aikatar wutar lantarki - Louis Edozien

ma’aikatar kimiyya da fasaha - Birtus Bako

Ma’aikatar ma’adinai - Abdulkadir Muazu

Ma’aikatar sana’o’i - Edet Sunday Akpan

Ma’aikatar sufuri - Shaibu Zakari

Ma’aikatar ruwa - Ekaro Comfort Chukwumuebobo

Ma’aikatar harkokin mata- Ifeoma Anabogwu

Ma’aikatar masa da wasanni - Olusade Adesola

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng