Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
An kama wani manomi mai arzikin gaske a yankin Sinchuan na kasar China, da laifin satar kaji da agwagi a wasu kauyuka da suke makwabtaka da garinsu, domin ya sayi man fetur da zai sanyawa wata mota kirar kamfanin BMW da ya saya...
Za ku ji jerin shugabannin Majalisar Dattawan Najeriya daga 1960 zuwa yau. Ahmad Lawan shi ne na 12 a jeringiyar wadanda su ka rike majalisar kasar.
Gawurtaccen mai garkuwa da mutanen nan, Sani Haruna wanda aka fi sani da Gayu, wanda rundunar 'yan sandan shugaban hukumar 'yan sanda na kasa ta kama ya bayyanawa jaridar Vanguard cewa ya ba zai iya rike yawan mutanen da ya...
Ahmed Idris Wase ya zama mataimakin kakakin majalisar wkilai na tarabayan an gabatar dashi ba tare da abokin hamayya ba. An kaddamarda Ahmed Wase daga jihar Plateau a matsayin matamakin kakakin majalisar wakilai ne a yau, Talata.
Bayan ya samu mafi yawan kuri’u, Hon. Amin Achida (APC/Wurno) ya zama sabon kakakin majalisar dokokin jihar Sokoto a ranar Talata, 11 ga waan Yuni, a taron rantsar da majalisar dokokin na tara.
A kasa zaku ga yadda aka raba kudin Paris Club naira biliyan 243.8, tsakanin jihohin Najeriya 36 tare da babban birnin tarayya Abuja. Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani shine ya sanya rahoton a shafinsa na sada...
Da yake kaddamar da aikin rabon gidajen sauron a fadar Sarkin Damaturu, gwamnan jahar Yobe, wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Idi Barde Gubana yace manufar aikin rabon gidajen sauron shine kare jama’a daga sharrin cizon sauro.
Majiyar Legit.ng ya ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, Orlando Ikeokwo ne ya tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Litinin, 10 ga watan Yuni, inda yace lamarin ya faru ne a daren Lahadi a gidan kanin uban amarya, Herbet Uzou
Dakarun sojoji uku na kasar Kamaru da mutane da dama sun riga mu gidan gaskiya a yayin aukuwar wani mummunan harin dare na 'yan kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Labarai
Samu kari