Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Wata budurwa mai suna Najwat ta bayyana cewa za ta iya rayuwa ba tare da da namiji ya kusance ta ba. Najwat ta bayyana hakan a wani rubutu da ta wallafa a shafinta na kafar sadarwa na Facebook, inda ta ce "Bai zama dole sai da...
Hukumar Kwastam ta yi babban kamu a makon nan. Ma’aikatan na NCS sun yi babban kamu a kan iyakoki da su ka hada da abinci, fetur, mai, shinkafa, takin gona da sauransu.
Hukumar yaki da fasa kauri ta kasa ta kammala shirye shiryen yi ma wasu manyan jami’anta guda 304 ritaya sakamakon sun kai shekara 60 a rayuwa, wanda shine shekarun da dokokin aikin gwamnati ya tanadar ma’aikaci ya yi murabus daga
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun sake komawa babbar hanyar Kaduna zuwa babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 26 ga watan Agusta, inda suka kashe mutane uku, tare da yin awon gaba da wasu da ba’a san adadinsu ba.
Son banza da son abin hannun wani da hausawa ke cewa shi ke sanya gidan yari cika, ya sanya a ranar Talata hukumar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Legas, ta samu nasarar cafke mutum dan shekaru 43 mai sana'ar sayar da kilishi.
A jiya Shehu Sani ya ci kasuwar Ranar Hausa a kafafen sadarwa na zamani. Shehu Sani ya rikide ya rangada karin maganganun Hausa a Tuwita. Sanatan na Arewa ya na cikin wadanda su ka ci taro a Ranar Hausa.
Wasu masu shaguna a Maiduguri, babbar birnin jihar Borno sun bayyana yadda suke hadawa mutane kwalin digirin bogi a farashin kudi N2000.
Wasu gungun yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai farmaki a kauyen Wurma dake cikin karamar hukumar Dutsanma ta jahar Katsina inda suka kwashe tsawon sa’o’i uku suna cin karensu babu babbaka.
A sanarwar da kakakin KEDCO, Ibrahim Shawai ya gabatar, ya ce kamfanin ba zai gushe ba wajen ci gaba da jajircewa domin biyan bukatar abokanan huldarsu da kuma bunkasa tattalin arziki a jihohin Kano, Jigawa da kuma Katsina.
Labarai
Samu kari