Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Shugaban hukumar tace fina-finai na jihar Kano Isma'ila Na'abba Afakallahu ya bada tabbacin kama shahararen mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rararaa matukar bai bi doka yaje shima an tantance shi kamar sauran ba...
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari cikin kauyen Dabagi dake cikin karamar hukumar Tangaza na jahar Sakkwato, inda suka kashe mutane 2, tare da jikkata mutane 10,
Da kyar da sudin goshi jami’ar rundunar Yansandan jahar Legas suka kwaci wata mata mai satar mutane da nufin yin garkuwa dasu daga hannun jama’a bayan sun fusata har ta kai ga sun yi kokarin banka mata wuta
Wani Lauya mai shigar da kara a kotu ya roki Birtaniyya ta fatattako Jagoran Biyafara, Nnamdi Kanu ya dawo gida Najeriya. Lauyan ya taso Gwamnati a gaba ta sa a maido Nnamdi Kanu inda a ke shari’a da shi.
Gwamnan Oyo ya yi kira ga mutanen kirki su shigo cikin siyasa domin su yi gyara a kasar. Gwamnan ya ce shigarsa siyasa ba za ta hana sa shiga aljanna ba domin ya zo yin gaskiya ne tare da kawo gyara.
Har yanzu an rasa inda wani babban Alkalin babbar kotun tarayya, Mai Sharia Idrissa Saleh ya shiga tun bayan fitarsa daga asibiti a ranar Asabar 24 ga watan Agusta
Haka zalika, an ruwaito cewa matar na neman taimako domin daukar nauyin ‘ya’yan nata. Kamar yadda jaridar Monitor ta ruwaito, mijinta na fari ya rasu haka kuma mijinta na yanzu ya na da ‘ya’ya 20.
Rundunar 'yan sandan RRS dake jihar Legas sun samu nasarar kama wasu manyan barayi guda biyu da suka kware matuka wajen kwance kundun kwakwalwar mota, wanda aka fi sani da 'Brain Box' cikin miniti hudu kacal...
Fitaccen attajirin nan da ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika, yayi bayanin cewa bashi da gida ko guda daya a wata kasa wacce ba Najeriya ba. Da yake bayani a wajen taron gidauniyar 'Mo Ibrahim' na wannan shekarar ta 2019...
Labarai
Samu kari