Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Wani rahoton dake yawo a yanar gizo dake bayyana wasu matasa sun yi rikici da Sanata mai wakiltar mazabar Daura, Sanata Ahmad Babba Kaita ba gaskiya bane, kamar yadda wasu hadimansa suka tabbatar da Legit.ng.
A cewarsa, an kama mabaratan ne a ranar Alhamis da rana tsaka a sakamakon wani samame da ma’aikatan hukumar suka kai a tsakanin Sakatariyar Audu Bako, gidan Biredin Oasis, shiyyar Tarauni, titin Magwan da na Iyaka da ke cikin kwa
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina, ya gargadi yan ta’adda a jihar da su shirya fuskantar mummunan mataki daga gwamnatin idan har basu shiryu ba. Masari ya fadi hakan ne yayinda yake jawabi a wani tsaron tsaro tare da sarakuna.
Sanata maiwakiltan yankin Kogi ta yamma, Dino Melaye ya karyata cewar yana so ya fito a matsayin mataimakin gwamnan wani tsohon gwamnan jihar, Captain Idris Wada.
Sufeto Janar na yan sanda, Mohammed Adamu, a daren jiya Alhamis, 29 ga watan Agusta, ya nuna matukar damuwa akan hare-haren baya-bayan nan da ake kaddamarwa akan malaman addini a wasu yankunan kasar.
Wani mutumi mai amfani da shafin sadarwa na Instagram ya wallafa wani rubutu a shafinsa domin sanar da mutane dangane da wani bincike da yayi da ya sanya ake samun yawaitar 'yan luwadi a Najeriya cikin wannan 'yan shekarun...
Wani babban attajiri, Alhaji Hussaini Bokane, ya baiwa gwamnatin jihar Bauchi sadakan kayayyakin asibiti na kimanin kudi milyan dari biyu da hamsin.
Gwamnan jahar Katsina, Aminu Bello Masari ya umarci sakataren gwamnatin jahar Katsina, Mustapha Inuwa ya shirya zaman tattaunawa tsakanin gwamnati, shuwagabannin hukumomin tsaro da yan bindiga domin tattauna batun sulhu.
Gwamnan jahar Katsina, Aminu Bello Masari ya gayyaci shuwagabannin al’ummar Fulani dake zaune a kananan hukumomi guda 9 na jahar Katsina domin tattauna hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a jahar.
Labarai
Samu kari