Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Masari ya yi gagarumin gargadi ga yan bindiga a jihar Katsina
Masari ya yi gagarumin gargadi ga yan bindiga a jihar Katsina
daga  Mudathir Ishaq

Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina, ya gargadi yan ta’adda a jihar da su shirya fuskantar mummunan mataki daga gwamnatin idan har basu shiryu ba. Masari ya fadi hakan ne yayinda yake jawabi a wani tsaron tsaro tare da sarakuna.