Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
A cewar Mista Lanre, magadan kujerar gwamnatin jihar Legas na ci gaba da riskar bagas da rahusa ta karkatar da akalar jagorancin jihar a sanadiyar managarcin tubali da Tinubu ya assasa yayin jagorancin jihar a shekarar 1999.
Gwamnan jahar Osun, Adegboyega Oyetola ya sanar da ranar Juma’a a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan jahar don murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1441
Seyi Makinde ya bayyana albashin da yake dauka a matsayin gwamnan jihar Oyo yayinda yake jawabi ga sabbin kwamishinonin da aka rantsar a jihar. Gwamnan na jihar Oyo wanda ya nuna shirinsa na magance matsalar rashin biyan isasshen
Kamfanin rarraba wutar lantarki ta KEDCO ta bayyana shirye shiryenta na fara yankan wuta n agama gari a jahohin Kano, Katsina da Jigawa sakamakon taurin bashi da tace jama’an garuruwan na da shi.
Buba Galadima wanda Fitaccen ‘Dan adawa ne ya tona yadda Gwamnati ta boye sace Abubakar Idris Abu Hanifah wanda aka fi sani da Dadiyata. Buba Galadima ya jefa zargin sace sa ne kan wani Gwamna.
Rundunar sojin Najeriya ta kafa wani babban sansani a Kotonkoro da ke karamar hukumar Mariga na jihar Niger domin magance matsalar garkuwa da mutane, fashin shanu da kuma ayyukan yan bindiga a yankin.
Mansurah Abdulazeez, wata masaniyar ilimin kwayoyin halitta a cibiyar fasahar binciken halitta, jami’ar Bayero, Kano, ta kafa wani babban tarihi inda ta gano makagin cutar kansa.
Sanata Binta Masi Garba ta jam’iyyar APC ce wadda ta kalubalanci zaben na Abbo. Binta ita ce tsohuwar sanatar da ta wakilci yankin a majalisa ta 8.
Akalla rayukan kananan yara uku ne suka salwanta a sanadiyar tsumangiyar kan hanya da kuma matsanancin karancin abinci mai gina jiki a karamar hukumar Mani ta jihar Katsina da ta kasance mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari