Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An damke 'Kauraye' 18 a jihar Katsina
An damke 'Kauraye' 18 a jihar Katsina
daga  Abdul Rahman Rashid

A ranar Litinin, jami'an hukumar yan sanda a jihar Katsina sun damke wasu matasa maras ji da aka fi sani da 'Kauraye' masu tayar da zaune tsaye a cikin kwaryar jihar.