Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Ministan harkokin kasashen ketare, Mista Geoffrey Onyeama, ne ya bayyana hakan ranar Talata bayan kammala wani taron hadin gwiwa da babban jakadan kasar Afrika ta Kudu a Najeriya, Mista Bobby Moroe.
Wani bidiyo da yake yawo a kafafen sada zumunta na zamani ya nuna yadda wasu fusatattun matasa a jihar Kebbi suke kone hotunan shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma na gwamnan jihar Atiku Bagudu...
Wani daga cikin dangin matar ya bayyana cewa an fara tattaunawa da yan bindigan game da kudin da suka nema kafin su saketa, sun bukaci a biyasu naira miliyan 50, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito shi.
Kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito, kakakin hukumar 'yan sandan jihar, Odiko Mac-Don Achibe, ya bayar da tabbacin wannan mummunan lamari da cewar ya auku ne a ranar juma'ar da ta gabata cikin yankin Afis Nsit.
A yau Talata ne wata kotu dake Kaduna ta kashe auren shekaru 8 tsakanin Rashida Yakubu da mijinta, Muhammad Yahaya, akan batiri. Mai shari'ar, Murtala Nasir, ya kashe auren ne bayan kokarin da yayi kan magabatan ma'auratan su sasa
Za ku ga jerin Masu ban dariyar da su ka yi fice a Duniya da irin tarin kudin da su ka mallaka. Mun kawo ‘Yan wasan ban-dariya 5 da su ka sha gaban kowa a dukiya a shekarar nan ta 2019.
Filin jirgin sama ba karamin waje ba ne idan mutum yayi tunani da kyau, ko iya wajen da jirgi yake gudu ya kafin ya tashi sama ya isa mutum ya kure iya ganin shi. Abin mamakin a nan shine, yadda aka yi Emmanuel Nwude ya iya...
Tarihi ya tabbatar da cewa, rikici a tsakanin kabilar Tibi da Jukun ya faro ne tun a shekarar 1959, kuma ya sake faruwa a shekarun 1980, 1990, da kuma na shekarar 2001 gabanin sake faruwarsa a bana.
A ranar Litinin, jami'an hukumar yan sanda a jihar Katsina sun damke wasu matasa maras ji da aka fi sani da 'Kauraye' masu tayar da zaune tsaye a cikin kwaryar jihar.
Labarai
Samu kari