Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun yi awon gaba da Sunday ne a ranar Litinin, 2 ga watan Satumba a gonarsa dake kauyen Ohumagu, a yankin Agbaogwugwu na jahar Enugu.
Da take jawabi yayin taro da manema labarai a Abuja ranar Litinin, Callamard ya ce akwai bukatar daukan matakan gagga wa domin kawo karshen aiyukan ta'addanci da suka yi sanadiyyar salwantar rayukan dubban jama'a. Najeriya na fama
Tun ranar Lahadi wasu matasa suka hallaka akalla mutane uku yayinda aka kona dukiyoyi a sabon harin da yan kasar Afrika ta kudu suka kai wa yan kasashen ketare dake zaune a kasar musamman yan Najeriya.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da shirinta na gabatar da harshen Fulatanci a jadawalin makarantun jihar.
A wani mataki mai daukan hankali, hotunan yakin neman zabe na takarar shugabancin kasar nan dauke da hoton shugaban jam’iyyar APC, Adams Oshiomole da gwamnan jahar Kaduna Malam Nasir Ahmad El-Rufai sun bayyana.
Babu shakka arziki kashi ne kuma tako shi ake kamar yadda Hausawa suka bayyana, hakan ta kasance a yayin da muka kawo muku jerin manyan attajiran 'yan siyasa na duniya guda 20 da suka yi wa sa'o'insu zarra ta fuskar tarin dukiya.
Rundunar yan sandan jihar Neja ta cafke wata mata mai suna Bose Isaac, bisa laifi siyar da wani yaro da ta sace akan naira N300,000. Wacce ake zargin tayi shirin tserewa a lokacin da aka yi yunkurin kama ta.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umaru Ganduje, ya bayyana cewa madugun mai garkuwa da mutane na jihar Taraba da aka sake kamawa, Hamisu Bala wanda aka fi sani da Wadume ya yi kuskuren neman mafaka a jihar Kano.
Alhaji Bala ya bayyana takaici gami da damuwa dangane da yadda da yawa daga cikin 'yan kasuwar Arewa suka fada kwatami da kuma samun karayar arziki a sanadiyar muzgunawa ta shugaban hukumar kwastam.
Labarai
Samu kari