Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Wata mata ta kai kukan ta zuwa kafar sada zumunta akan wata kawarta da ta nuna tana son mijinta, matar ta nemi shawarar abokananta akan abinda ya kamata tayi akan wannan lamari. Matar ta wallafa hotuna da suke nuni da irin...
Ya ce 'yan adawa a garin suna amfani da dandalin sada zumunta wurin yada kiyaya da tsauraran ra'ayoyi hakan yasa har yanzu rikicin da ya ke karewa. Ya ce farfagandar da ake ta yadawa a dandalin sada zumunta ne suka sa har yanzu ri
Wata mata da ake ta nemanta ruwa ajallo yanzu dai ta shiga hannu bayan, hukumar DSS sunje har gidan da take sun kamata, kamar dai yadda lauyanta ya yiwa manema labarai bayani...
Wani mutumi dan shekara 35 wanda bashi da aikin yi, mai suna Tayo Owoloye, ranar Litinin dinnan da ta gabata ya bayyanawa wata kotu a jihar Legas cewa matar shi tana kawo saurayinta hr cikin dakinsu na sunna suna zina...
A ranar Talata, 17 ga watan Satumba ne aka yi jana’izar babban limamin garin Agaie na jahar Neja, Sheikh Ahmadu Ndanusa bayan rasuwarsa a ranar Litinin, 16 ga watan Satumba
wacce ta kammala karatu a makarantar kwalejin kimiyyar lafiya da ke garin Ningi a jihar Bauchi, ta haifi 'ya'ya uku mata da yaro daya namiji a ranar 3 ga watan Yuli a asibitin Birgham da ke jihar Filato. Mijin Nyarum, Luka Bot Bal
Wata kotun Majistare da ke zama a Zaria, jihar Kaduna, ta tsare wata matar aure, Misis Nnennaya Edmond, a gidan yari kan zargin watsama wata mata mai goyo da danta mai watani 10 ruwan zafi.
Wani matashi mai suna Habibu Ibrahim ya caccakawa mahaifinsa mai sune Malam Ibrahim Salihu mai shekaru 80 wuka har lahira a kauyen Asada, karamar hukumar Doguwa ta jihar Kano.
Hukumar da ke kula da hanyoyi da hana afkuwar hadarurruka (FRSC) da gidauniyar Dangote sun amince da cewar manyan motocin kamfanin ba za su dunga bin hanyoyin kasar ba daga karfe 7:00 na yamma zuwa 7:00 na safe a kullun.
Labarai
Samu kari