Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Kakakin jam’iyyar APC na jihar Kebbi, Alhaji Sani Dododo ne ya bayar da wannan sanarwa a cikin wata tattaunawa da yayi da manema labarai ranar Talata 17 ga Satumba a Birnin Kebbi.
Hadaddiyar kungiyar malaman kwalejojin ilimi na Najeriya, COEASU, sun yi ma gwamnatin Najeriya barazana fadawa yajin aiki na dindindin matukar ba ta amince da bukatunsu ba
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Eagles za ta fafata da kungiyar kwallon kafa ta Brazil a wani wasan sada zumunta da zai wakana a filin kwallo na kasa Singapore
Masu hikimar zance sunce tsufa labara ne, don haka idan har mutum na son ya tsufa da karfin shi ba tare da wahala ba, ya zama dole ya lazumci yin wasu abubuwa da zaran ya kai shekarun gangara.
Shugaba Muhammadu Buhari yana zaman sulhu tsakanin sifeto janar na hukumar yan sanda, IGP Mohammed Adamu, da shugaban ma'aikatar aikin yan sanda, Musiliu Smith, a fadar shugaban kasa dake Villa, Abuja.
Hukumar kididdiga ta kasa a ranar Talata, 17 ga watan Satumba ta bayyana cewa farashin kayayyaki ya sauka daga kaso 11.08 bisa dari a watan Yuli zuwa kaso 11.02 bisa dari a watan Agusta.
Kabilar Latuka kabila ce da ta yadda duk saurayin da yaga budurwa yake so to sai ya fara shiga gidan ubanta ya sace ta, sannan daga baya sai yaje wajen iyayenta ya nemi su aura masa ita. Wasu abubuwa guda biyu dangane da kabilar..
Kemi Olunlayo ta nuna rashin yaddarta akan littafin Injila wato 'Bible' a wani sabon rubutu da ta wallafa a shafinta na sada zumunta. Matar ta dauki lokaci domin tayi bayani dangane da yadda ta dauki littafin 'Bible' din inda...
An dakatar da Wata budurwa ma'aikaciyar banki a bankin kasuwanci na kasar Zambiya, bayan an kamata da laifin kwanciya da maza sama da dari biyu (200), ciki kuwa hadda wadanda take yiwa alkawarin nema musu aikin yi...
Labarai
Samu kari