Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan kudin da aka tura masa ba tare da izininsa ba, yayin da banki ya fara bincike kan asalin kudin da yadda aka samu bayanan asusunsa.
Tsohon shugaban kasar Tunisia na mulkin kama-karya, Zine El-Abidine Ben Ali ya rigamu gidan gaskiya a kasar Saudiyya inda ya tsere domin neman mafaka tun a shekarar 2011
Babbar kotun yankin Mpape da ke Abuja ta yankewa wani manomi wata hudu a gidan yari. Maomin mai suna Yusuf Jimidi Dan shekaru 19 ya saci kaji 5 ne mallakin wani mai tireda. Mai shari'a Hassan Muhammad ya yanke hukuncin ne bayan Ji
Matasan Najeriya a karkashin hukumar matasan Najeriya ta kasa, National Youth Council of Nigeria sun tashi tsaye domin yaki da miyagun aikin luwadi da madigo a Najeriya ta hanyar gudanar da zanga zangar kyamatar hayalayen biyu.
Wani yaro dan shekara 11 yana daya daga cikin 'yan sara sukan da jami'an hukumar 'yan sanda na jihar Legas suka kama jiya Laraba a yankin Oshodi, ya bayyana cewa ya shiga wannan kungiya ta 'yan ta'adda ne saboda mahaifin shi da...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito rundunar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa data fitar, inda take tabbatar ma jama’a cewa babu wani shiri da Boko Haram ke yi na kai hari cikin Maiduguri, don haka kowa ya kwantar da hankalinsa.
Rundunar 'yan sanda ta musamman ta jihar Legas ta cafke Dan shekaru 11 mai suna Hamed Gilani a samamen da ta kai Oshodi. Hamed Gilani, ya sanarwa da 'yan sandan cewa bai ga wani aibun shan wiwi ba gani da cewa yana sha tun shekaru
Kwanaki kadan da suka gabata akwai labarai da aka dinga wallafawa dangane da akwatin da za a sanya Robert Mugabe a ciki, yadda aka kawata ta da na'urori masu kwakwalwa da kuma abubuwa na yanar gizo, inda aka bayyana cewa an kashe.
Shugabar alkalan shari'ar Abba Kabir Yusuf da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, Halima Shamaki, a ranar Laraba ta ce, ita ba za ta ce hukuncinta bai kammalu ba kamar yadda INEC ta yi a zaben jihar. Shamaki ta ce, ta na
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Neja ta kama mambobin kungiyar 'yan banga biyar a garin Kontagora da ake zargi da laifin azabtar da wani bawan Allah har sai da ya mutu abinda 'yan sandan suka ce zalunci ne. Mutum uku ci
Labarai
Samu kari