Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Wata dalibar jami’a ta kashe saurayinta akan N2,500
Wata dalibar jami’a ta kashe saurayinta akan N2,500
daga  Mudathir Ishaq

Wata dalibar jami'ar jihar Ekiti da ke Ado Ekiti, Bukola Odeyemi ta daba ma saurayinta dan shekara 22 wanda ya kasance dalibi a makarantar, John Iju wuka. Matashin ya mutu ne a sakamakon daba masa wukar da tayi.