Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan kudin da aka tura masa ba tare da izininsa ba, yayin da banki ya fara bincike kan asalin kudin da yadda aka samu bayanan asusunsa.
Wani mutumi ya nuna bacin rai da bakin ciki bayan shafe watanni biyar da yin sabon auren shi. Mutumin yaje shafin sada zumunta na zamani ya gargadi maza da suke tunanin auren mata 'yan bana bakwai wato 'Slay Queens'...
Manajan ya ce babu wani abu da ya sami wutar jihar Kebbi illa kawai abinda kamfanin ke fuskanta shi ne rashin biyan kudin wuta daga wurin jama’a.
Jami’an Yansanda masu yaki da fashi da makami, SARS sun samu nasarar cafke wata budurwa yar shekara 18 mai suna Hadiza Babayo da laifin satar kaninta dan shekara 5, tare da yin garkuwa da shi,
Wata mata yar shekara 22 mai suna Harela Uba ta amsa laifin kashe dan kishiyarta jariri dan kwana uku, a yankin Karamar Hukumar Shiroro da ke Jihar Neja.
Binciken da likitoci suka yi ya bayyana dubunnan misalai na DNA na tsawon shekaru 15, inda hakan ya nuna cewa tabbas wannan mutumi yana da 'ya'ya sama da dubu daya a cikin wannan yankin na su...
Tabbas girma ko shekaru basa hana neman ilimi, wannan kuwa ya tabbata kamar yadda dattijuwa, Hajiya Fatima Kurfi ta tabbatar baya ta samu shaiar kammala karatun digiri na farko yayin da take da shekaru 76 a duniya.
Wata mata yar shekara 22, Harela Uba ta shiga hannun Yansandan jahar Neja bayan ta shayar da jaririn kishiyarta wanda bai wuce kwanaki 3 a duniya ba kacal gubar fiya fiya, inda take ya zamto matacce
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Emefiele ya bayyana haka ne yayin da yake ganawa da wasu gwamnoni a babban birnin tarayya Abuja ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, inda yace sun raba kudaden ne ga wasu kamfanoni guda 6 ta hannun banku
Gwamnatin jahar Sakkwato ta sanar da biyan kimanin naira miliyan 300 don biya ma daliban jahar kudin jarabawar kammala sakandari na WAEC da NECO na shekarar 2018/2019 wanda hukumomin jarabawar ke binta bashi.
Labarai
Samu kari