Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An bawa malaman Islamiyya 6 masauki a gidan gyaran hali a Kaduna
An bawa malaman Islamiyya 6 masauki a gidan gyaran hali a Kaduna
daga  Aminu Ibrahim

Kotun Majistare da ke Kaduna a ranar Litinin ta bayar da umurnin tsare malaman islamiyyan Ahmad Bn Hambal da 'yan sanda suka kama a wani gidan gyaran tarbiya. 'Yan sandan sun kai sumame makarantar a ranar 27 ga watan Satumba a Rig