Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Dan majalisar dattawan Najeriya mai wakiltan mazabar Kogi ta yamma, Dino Melaye, na daya daga cikin wadanda suka jeru domin jinjinawa shugaba Muhammadu Buhari yayinda ya kammala gabatar da kasafin kudin 2020 ga majalisar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar kasafin kudin 2020 ga majalisar dokokin tarayya domin su duba kuma su tabbatar da shi domin aiwatarwa.
A ranar Talata, 8 ga watan Oktoba, 2019 shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kudin Najeriya ta shekarar 2012 ga majalisar dokokin tarayya.
Rundunar yan sandan Bangladesh a ranar Talata ta bayyana cewa an kana mutumin kasar, wanda ya yiwa matarsa aski ta karfin tsiya bayan ya tsinci gashi a cikin abincinsa na safe.
Dukkan jami'an 'yan sandan na aiki ne tare da hedikwatar rundunar 'yan sandan jihar Ribas, kuma an sace su ne ranar Litinin. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Ribas, DSP Nnamdi Omoni, ya tabbatar da faruwar lamarin. Sai dai, har
Hajiya Aisha wadda wata lauya takwararta ta wakilta a yayin shirin, Aisha Rimi, ta yi Allah wadai da yadda keta haddin dalibai mata a jami'o'i ya zamto wata mummunar annoba ta ruwan dare da ta haddasa koma baya ga neman ilimi.
Da yake mayar da martani ga jawabin Ministan, gwamna Badaru ya amince cewa akwai kalubale ta fuskar tsaftar muhalli a jiharsa tare da bayyana saka dokar ta baci a bangaren kamar yadda ministan ya bukata. "Za mu ke gudanar da taro
Sajan Chekube Okeh wanda shi ne ya shigar da karar ya shaidawa kotu cewa a ranar 14 ga watan Satumba aka kama Lukman a tsakanin Amukoko da Ijora a cikin Legas.
Mun samu cewa, wani gwamnan Arewa na jam'iyyar APC, ya nada wa matansa uku hadimai na musamman domin taya su sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu duba kasancewarsu iyaye ga al'umma.
Labarai
Samu kari