Hukumar WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta 2026, inda ta bayyana yadda ɗalibai za su samar da PIN sannan su duba sakamakonsu ta yanar gizo.
Hukumar WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta 2026, inda ta bayyana yadda ɗalibai za su samar da PIN sannan su duba sakamakonsu ta yanar gizo.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Shugaban kungiyar 'yan jarida (NUJ) reshen jihar Kano, Ibrahim Shua'ibu ya sha da kyar a daren ranar Alhamis yayin da wasu 'yan daba suka kai masa farmaki da miyagun makamai. Duk da cewa ba su yi masa rauni ba, sun kwace wa Shuiab
Rundunar 'yan sandan jihar Legas sun kama wata budurwa mai shekaru 27 wacce aka bayyana sunanta da Blessing Edet da laifin kashe saurayinta. A yadda rahoton ya nuna, an gurfanar da Edet a wata kotu dake Ikeja a jihar Legas da...
Wata doka da aka so sanyawa a kasar Uganda da za ta bada damar yanke hukuncin kisa kan 'yan luwadi a kasar yanzu haka gwamnatin kasar na kokarin dawo da ita cikin wannan makon. Kasashen Afrika irin su Uganda suna daya daga cikin..
Rahotanni sun kawo cewa an dauki wani bidiyo da ke yawo a matsayin na kamun auren Sadiya Umar Farouq, ministar harkoki agaji da kula da annoba, ne a ranar 14 ga wata Satumba lokaci da yan uwa da abokan arziki suka shirya liyafar n
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya ce, ya zama hamshakin mai arziki ne tun yana da shekaru 25 kacal a duniya sakamakon jajircewarsa da aiki tukuru.Umahi wanda yayi wannan jawabin ga shuwagabannin kasuwar Abakpa da ke...
Wasu mahara da ba a gano su ba har yanzu sun hari jirgin saman kasar Morocco yayin sauka a filin jirgin sama na Murtala Muhammad da ke Legas. An zargi cewa, maharan sun bude bangaren ajiye kayan matafiya ne na...
Rundunar sojin ruwan Najerriya ta saki jerin sunayen wadanda suka yi nasara a gwajin dibar ma'aikata da ta gudanar a Lagas a tsakanin 29 ga watan Yuli da 27 ga watan Agusta.
Wani bidiyo na wata budurwa da ba ta bayyana sunan ta ba, wacce ta bayyana cewa Yayanta wanda suke uwa daya uba daya shine ya fara zubar mata da budurcinta, kuma yanzu haka tana dauke da cikin shi...
Kamafani dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa mataimakin darektan hulda da jama'a na rundunar soji ta daya da ke Kaduna, Kanal Ezindu Idimah, ya tabbatar da kubutar da daliban ga manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari