Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
A ranar Asabar, wani fasinjar jirgin sama mai suna, Jude Oladapo, ya yanke jiki ya mutu yayinda yake shirin shiga jirgi a babban filin jirgin saman kasa da kasa na Murtala Muhammed International Airport (MMIA), Lagos.
Wani kwamitin gudanar da bincike a kan matsalar tsaro da jihar Zamfara ke ci gaba da fuskanta wanda gwamna Muhammadu Bello Matawalle ya kafa, ya gano wadanda ke da hannu kan haifar da wannan mummunar annoba a jihar.
Dangane da jitar-jitar cewa ta yi yaji ne saboda shugaba Buhari na shirin kara aure, watau zai mata kishiya, Aisha ta ce wacce aka ce Buhari zai aura bata ce komai ba a kan labarin sai bayan da ranar da daka ce za a daura auren ta
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, yace duk wani mutum da aka zaba a matsayin gwamnan wata jiha bai da hujjar satar kudin jama’a.
'Yan matan sun yi kiran ne a ranar Juma'ar da ta gabata cikin wata rubutacciyar wasika da suka gabatar wa matar gwamnan bayan taron murnar tunawa da ranar yara mata ta duniya wacce majalisar dinkin duniya ta ware.
Babban 'Dan wasan na Duniya Caseimero ya ceci Kasar Brazil a hannun ‘Yan wasan Najeriya na Super Eagles. Babban 'Dan wasa Neymar ya na ji ya na gani Brazil ta gaza doke Super Eagles dazu.
Tattalin arzikin Najeriya ya karu a watanni shidan farko na bana, a cewar wani rahoto da Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta wallafa a kan adadin kudaden shida da jihohi 36 na kasar da kuma garin Abuja suka tara.
Jaridar Vanguard ta wallafa wasu hotunan Injiniya Musa Wada yana sharbar barci a wurin wani taro. Wada ne dan takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da za a gudanar a jihar Kogi a ranar 16 ga watan Nuwamban 201
A kusan karon farko biki ya hada Kwankwaso da Jigon APC da wani Babban Gwamnan APC da Tsohon Sanata Kwankwaso inda Gwamnan ya rungume Kwankwaso a gidan biki a Legas.
Labarai
Samu kari