Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Wani fasto a kasar Afirka ta kudu mai suna Lesego Daniel, ya yada hotunan yadda ya ciyar da mambobin majami'arsa da matsatsaku da giya. A rubutun da ya wallafa a shafinsa na yanar gizo, ya bayyana cewa, duk abinda ubangiji ya...
Wata dagacin kauyen Ikot Uduak, da ke cikin karamar hukumar Calabar a jihar Cross River ta fada kabarin wasu ma'aurata a kauyen don hana a binne su. Kamar yadda Daily Post ta ruwaito, dagacin kauye, mai martaba Efio-Awan Asuqo...
Garuruwa 67 ne a yankuna 5 na birnin tarayyar Abuja ke da hannu dumu-dumu a kashe tagwayen, kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito. Owanbi da Chakumi a yankin Gwagwalada; Makana da Dudu a cikin birnin Abuja; Gulida da Zuhi...
Ministan sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya ba kamfanonin layukan waya umurnin datse sakon voice mail kai tsaye a layukan mutane. A wata sanarwa daga kakakin ministan, Uwa Suleiman ta bayyana cewa ministan ya gano cewa lamarin ya
Jirgin sojin saman Najeriya ya yi saukar gaggawa a jihar Enugu. Jirgin dauke da sojojin ya yi saukar gaggawa ne bayan jerin aiyukan da ya yi a yau din nan. Sa'ar da aka yi itace, babu wanda ya rasaransa ko ya samu rauni daga cikin
Dagacin garin Kera da ke karamar hukumar Garko ta jihar Kano ya saka dokar kayyade kudin aure da sadakin a garin. Kamar yadda dagacin ya sanar, budurwa kudin aurenta da sadaki su tsaya a N137,000 inda bazawara kuma a dinga biyan N
Ma'aikatan lafiya 10 na asibitin Dalhatu Araf, da ke Lafia a jihar Nasarawa aka kora akan satar jinin da jama'a ke bada wa tallafi don marasa lafiya. Suna siyar da jinin ne inda suke soke kudaden. Bayan haka, an kamasu da laifin a
Shahararrun jaruman nan masu fitowa a fitaccen wasan kwaikwayon nan na arewacin Najeriya wanda ake nunawa a tashar "Arewa24", mai suna "Dadin Kowa", Adama da Kamaye, sun ce ba karamin farin jini wasan kwaikwayon ya jawo musu ba a
Alkali ya bukaci a adana masa wani dan majalisar jiha a gidan yari akan zarginsa da ake da dukan wata mata tare da yi mata tsirara. Wanda ake zargin mai suna Uduak Nseobot asalin dan karamar hukumar Ibiono Ibom ne na jihar Akwa Ib
Labarai
Samu kari