Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Matsalolin da suka danganta da motocin gwamnati da alawus sune suka kawo sanadin tsige mataimakin kakakin majalisar jihar Gombe, Shuaibu Adama Haruna, kamar yadda jaridar daily Trust ta gano.
Akwai tabbacin hakan ba sabon abu bane. Tsawon mutum, idan ya dangantasa da na sauran mutanen da yake rayuwa dasu, jigo ne ga yanda kake kallon kanka da rayuwarka, saboda haka tsawo yana da mutukar muhimmanci. Amma me kimiyya ta..
Kotun daukaka kara dake zamanta a Kaduna ta yi watsi da karar da Sanata Yakubu Lado da jam'iyyar PDP suka shigar kan gwamnan jihar Katsina, Aminu Belli Masari, jam'iyyar APC da hukumar INEC.
Gwamnatin tarayya a ranar Laraba, 13 ga watan Nuwamba, ta sanar da cewa za ta dauki ma’aikatan noma 75,000 domin karfafawa manoma gwiwa wajen samar da kayayyakin amfani.
Ana can an yi jugum jugum a wani kauye mai suna Kera dake cikin jahar Kano, inda mahukunta a kauyen suka sanya dokar kayyade kudin aure da nufin saukaka ma samari da masu neman aure, amma sai hakan ya janyo ma matan tsangwama.
Wani mutum yana kwance rai a hannun Allah bayan an ce yayansa ne ya sare shi da adda kan zarginsa da yin soyaya da matarsa. Kamar yadda wani ma'abocin amfani da shafin sada zumunta na Facebook, Abdulkareem Lukman ya bayyana, lamar
A ranar Lahadi, 3 ga watan Nuwamba ne Yansanda suka kama Abu Baker wanda ake yi ma inkiya da ‘Baker Teacher’, wanda Yansanda suka bayyana cewa ya yi aurensa na fari tun yana dan shekara 20.
Gwamnan jahar Adamawa, Ahmadu Fintiri zai fara biyan ma’aikatan gwamnati karancin albashin N32,000, fiye da N30,000 da gwamnatin tarayya ta amince, daga karshen watan Nuwamba da muke ciki.
Gwamnatin jahar Borno a karkashin jagorancin Gwamna Babagana Umara Zulum ta kirkiro da tsarin tallafa ma mutane masu nakasa dake yawon barace barace a jahar, inda ta sanya musu albashin N30,000 a kowanne wata.
Labarai
Samu kari