Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya rantsar da sabon Sanatan jam’iyyar APC dake wakiltar mazabar Kogi ta yamma a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Smart Adeyemi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancon gwamnan jihar Dr Abdullahi Umar Ganduje ta dandasawa mutanen jihar wata gadar kasa mai hawa guda uku. Gadar na nan a titin Magaji Dambatta, tsohon sha tale-talen Dangi...
Wani abu mai fashewa da ake zargin bam ne ya tashi kuma ya tsinke hannun wani dalibi da ke makarantar Glory Land dake kauyen Azugwu a jihar Ebonyi, a ranar Alhamis. Dalibin mai suna Chibuike na aji na biyar ne a makarantar.
Lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya shiga ofis a shekarar 2015, ya bayyana cewa zai yi yaki da cin hanci da rashawa. Tsakanin 2015 da ya hau mulki zuwa yanzu, wasu tsaffin gwamnoni kuma mambobin jam'iyyar APC sun shiga gidan ya
Mun ji cewa PDP ta na zargin fadar Shugaban kasa da yunkurin sauke Gwamnan Oyo ta ce ana kutun-kutun na sauke Seyi Makinde daga mulki duk da cewa ya doke APC gaba da-baya a zaben gwamnan jihar Oyo.
Legit.ng ta ruwaito EFCC ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke Alaramma ne bayan Dewu ya aika mata da rubutaccen korafi inda ya zargi Alaramma da damfararsa $3,024,000, kimanin N1,093,176,000 kenan a kudin Najeriya.
A ranar Talata ne gwamna Matawalle ya aika da sunaye mutane 19 da yake son bawa mukamin kwamishina zuwa ga majalisar dokokin jihar Zamfara. Da yake bayyana dalilinsa na saka sunayen mambobin jam'iyyar APC a cikin kunshin kwamishin
Gangancin gangan ya debi wasu gungun mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram inda suka yi kokarin kutsa kai cikin sansanin Sojojin Najeriya na bataliya ta 112 dake garin Mafa cikin karamar hukumar Mafa na jahar Borno.
Wani mutum a yankin Yammacin Birginia da ke kasar Amurka ya shaidawa hukumomi yadda ya yi nasarar kashe saurayin daya daga cikin ‘yarsa kuma aka birneshi a wani kabari da suka gina. Daga baya kuma mahaifin ya aure ‘yar ta shi...
Labarai
Samu kari