Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Wata mata mai bukatar saki mai suna Blessing Abu, ta zargi mijinta mai suna Benjamin da laifin cin amanarta. Benjamin ya roki kotun da kada ta kashe aurensu. A ranar Laraba ne Blessing ta bayyana da kokenta a gaban kotun da bukata
Duk da ana mulkin dimokradiyya ne a Najeriya, har yanzu sarautar gargajiya tana da daraja kuma sarakunan gargajiya na taka muhimmiyar rawa a harkokin mulki da jagoracin jama'a. Sarakuna sun banbanta, haka ma darajarsu ta daya take
An cimma yarjejeniyar biyan kudin tare da tsare tsaren matakan karin albashin ne a tsakanin shuwagabannin kungiyar kwadago na jahar Jigawa da hadakar jami’an hukumomin gwamnati.
Hankula sun tashi a kauyen Iyere dake karamar hukumar Atakumosa West ta jihar Osun a ranar Litinin inda akalla mutane uku suka rasa rayukansu sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Yarabawa.
Wata babbar kotu a jihar Kano mai lamba takwas ta yankewa wassu mutane biyu hukuncin kisa. Kotun karkashin jagorancin Jastis Usman Abba ya zartar da hukuncin kisan ne akan mutane biyu.
Siyar da wiwi a jinina yake- Wannan ne kalaman da suka fito daga bakin wani mutum mai suna Umaru Shehu, wanda jami’an yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi suka cafke. Sun kama Umaru Shehu ne yayin da yake safarar ganyen wiwi...
Wani mutum mai aikin hakar kabari, dubunshi ta cika bayan da yake siyar da kokon kan mutum a naira dubu shida. Kazeem Olarewaju na tsaron makabartar Unguwar Oke Sunna ne a Legas. Ya shiga hannu ne bayan da aka tabbatar da zargin..
Gwamnan jahar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya aika ma majalisar dokokin jahar Zamfara sunayen mutane 19 da yake muradin nadasu mukamin kwamishinoni a gwamnatinsa, domin ta tantancesu.
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Katsina sun samu nasarar cafke wasni kasurgumin barawon mutane inda yake garkuwa dasu domin karbar kudin fansa bayan ya sace kanwarsa, karamar yarinya yar shekara 6.
Labarai
Samu kari