Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Rikici ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a Osun
Rikici ya barke tsakanin Hausawa da Yarbawa a Osun
daga  Abdul Rahman Rashid

Hankula sun tashi a kauyen Iyere dake karamar hukumar Atakumosa West ta jihar Osun a ranar Litinin inda akalla mutane uku suka rasa rayukansu sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Yarabawa.