Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Kungiyar matasan arewa ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kaddamar da dokar ta baci kan lamarin tsaro a yankin arewacin kasar.
Sanata Shehu Sani ya bayyanawa jami'an hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC cewa bai nemi $20,000 (milyan bakwai) wajen dan kasuwa, Alhaji Sani Dauda ASD ba. The Nation ta ruwaito.
Dakarun sojan saman Najeriya sun sake samun nasarar yin watsa watsa da dimbin mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Harama a wani samame da suka kai musu ta sama ta hanyar amfani da jiragen yaki.
Wani magidanci ya hau dokin zuciya inda ya yi amfani da adda wajen sassara mahafiyar uwargidarsa a gidanta dake titin Arubayi cikin garin Warri na jahar Delta, daga bisani kuma ya kwankwadi gubar da ta kashe shi.
Abdulmumin Jibril, wanda za a maimaita zabensu a ranar 25 ga watan Janairu na kujerar majalisar tarayya mai wakiltar Kiru da Bebeji, y ace shekarar da ta gabata ta kasance mai kyau ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ware makuden kudi har naira biliyan daya don gina masallatai da kuma gyara makabartu. Gwamnatin jihar ce ta tabbatar da ware wannan kudin don gina masallatan Juma'a, gyaran makabartu, kayan azumi da...
Shonisani Masutha budurwa ce 'yar asalin kasar Afirka ta kudu daga Limpopo. Ta kafa tarihin zama 'yar wasan kwaikwayo baka ta farko da ta fara bayyana a fim din Indiya mai dogon zango. Kamar yadda Glamour.co.za ta bayyana...
Wani kusa a Jam’iyyar APC ya fadawa Shugaban jam’iyya ya yi murabus bayan wasu Gwamnonin APC sun fara yunkurin tsige Adams Oshimhole bayan zaben 2019.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai farmaki wani gari, Kabi-Mangoro dake cikin karamar hukumar Kuje na babban birnin tarayya Abuja, inda suka bindige wata mata da wasu mazaje guda uku babu gaira babu dalili.
Labarai
Samu kari