Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Gwamnatin Delta ta umarci jami'an tsaro su kama wadanda suka kai hari kan hadimin gwamna Simon Mudi. Solomon Dalung ya ce yana samun sauki a asibiti.
Dirakta Manaja na hukumar jiragen kasan Najeriya NRC, Injiya Fidet Okhiria, ya karyata rahotannin cewa yan bindiga sun kaiwa jirgin Kaduna zuwa Abuja da safiyar yau Alhamis, 2 ga watan Juaniru, 2020. Daily Trust ta ruwaito.
Rahoton kafar yada labarai ta Bloomberg, ya nuna cewa arzikin shahararren dan kasuwar nan kuma mai kudin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya karu a shekarar 2019 da dala biliyan 4.3.
Sai dai, jama'a sun balle tagar daya daga cikin bandakan gidan tare da kubutar da mijin marigayiyar, Sani Yahaya Jumare, tare da garzaya wa da shi zuwa asibiti mafi kusa. Jaridar Daily Trust ta wallafa cewa gobara ta tashi a gidan
Mun ji Dattawan Arewa, Kiristoci, Yarbawa, Ibo da Neja-Delta sun gabatar da bukatu wajen Shugaban kasa Muhammadu Buhari a wannan shekarar ta 2020.
Jam'iyyar People's Democratic Party (PDP) mai adawa a Najeriya, ta bukaci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya janye kalamansa na sabuwar shekara wanda a cewarta ba lallai ba ne game da nanata aniyarsa ta "rashin tsayawa takara" a
Karamar ministar sufuri, Gbemisola Saraki, ta nuna rashin jin dadinta a kan rushe gidan mahaifinsu da gwamnatin jihar Kwara tayi a sa'o'in farko na ranar Alhamis. Idan zamu tuna, gwamnatin Gwamna Abdul Razaq ta yi ikirarin cewa ka
A cikin wani jawabi da kakakin rundunar 'yan sandan jihar, Gambo Isah, ya fitar ranar Alhamis, ya bayyana cewa dakarun rundunar atisayen 'Puff Adder' ne suka kubutar da 'yammatan bayan musayar wuta da 'yan bindigar da suka sace
Wani dan majalisa mai wakiltar mazabar Akoko ta Arewa maso gabas da Akoko ta Arewa maso yamma a majalisar wakilan Najeriya, Olubunmi Tunji-Ojo ya dauki mutane 220 aiki a matsayin hadimansa da zasu taya shi aiki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito mai magana da yawun hukumar, Saidu Muhammad ne ya bayyana haka inda yace sun kubutar da mutane 11 da kadarori na naira miliyan 33 daga gobara 97 da suka faru a shekarar 2019 a Kano.
Labarai
Samu kari