Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Gwamnatin Delta ta umarci jami'an tsaro su kama wadanda suka kai hari kan hadimin gwamna Simon Mudi. Solomon Dalung ya ce yana samun sauki a asibiti.
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Najeriya, NPA, ta ce tana dakon zuwan wasu jirage 18 makare da man fetur da kayayyakin abinci da sauran kayayyaki kafin ranar 16 ga watan Janairun 2019. Daily Nigerian ta ruwaito cewa hukuma
Gwamnatin jihar Zamfara ta ware naira biliyan 7 a kasafin kudinta na shekarar 2020 don gina sabon gidan gwamnatin jihar, kamar yadda sakataren gwamnatin jihar, Bala Bello ya sanar. Bello ya bayyana hakan ne a Gusau a ranar Alhamis
Wani jami'in dan sanda a yankin Pima ya ce sun samu ragowar gawar wani mutum a kusa da tsaunin dake arewacin Tucson a ranar Talata. A ranar Laraba ne sashen raya gandun daji da kifaye a Arizona ya sanar da cewa an harbe zakunan
Gwamnatin jihar Zamfara ta ware naira bilyan bakwai a kasafin kudin 2020 domin gina sabon gidan gwamnati, a cewar sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Bala Bello.
Hukumar EFCC ce ta nemi kotun ta bata izinin cigaba da tsare Adoke har zuwa lokacin da zata kammala shiri domin gurfanar da shi a gaban kotu. Da yake yanke hukunci a kan bukatar da EFCC ta mika a gaban kotunsa, Jastis Musa ya bayy
Kamfanin WhatsApp ya ce manhajarsa zat dena aiki a wayoyin da suka kai shekaru biyar da kerawa. WhatsApp din wanda mallakin Facebook ne ya daina aiki a kan wayoyi kirar windows wadanda Operating System din su ya tsufa tun daga ran
Rahotanni sun kawo cewa wasu malaman makarantun Firamare na jihar Kano sun koka kan cewa har yanzu ikirarin da gwamnatin jihar ke yin a cewar ta fara aiwatar da sabon karancin albashi na 30,000 bai iso wajensu ba.
Gobara ta yi barna a gidan tsohon shugaban Majalisar Dattawa, David Marki da ke garin Otukpo a jihar Benue a ranar Alhamis kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wasu da abin ya faru a idanunsu sun ce gobarar ta yadu ne daga wani daj
Hukumar EFCC ta samu yardar kotu na tsare Sanata Shehu Sani har tsawon kwanaki 14 domin bayar da damar bincike kan zarginsa da hannu a badakalar wasu kudade.
Labarai
Samu kari