Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Masu garkuwa da mutane sunyi awon gaba da tagwaye mata a Katsina
Breaking
Masu garkuwa da mutane sunyi awon gaba da tagwaye mata a Katsina
daga  Aminu Ibrahim

Masu garkuwa da mutane sun sace wasu ‘yan biyu a kauyen Gizawa dake karamar hukumar Dutsinma ta jihar Katsina. An gano cewa ‘yan bindigar sun hari garin ne a sa’o’in farko na jiya a lokacin da mazauna garin ke bacci.