Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Daga cikin kokarin da ya ke yi na bayar da tallafi ga jama’a a kudancin jihar Borno, Gwamna Babagana Umara Zulum ya ziyarci Damboa a ranar Juma’a, 3 ga watan Janairu domin rabon kayan abinci da sauran kayayyakin amfani.
Dakarun rundunar Sojan kasa ta Najeriya sun halaka mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram guda hudu a bata kashi da suka yi da juna a garin Michika na karamar hukumar Michika dake jahar Adamawa.
Yan Najeriya kafafaen sadarwar zamani sun bayyana bakin cikinsu gami da damuwar yadda daliban kwalejin horas da hafsoshin Sojin Najeriya, NDA, suke tare manyan hanyoyi tare da muzguna ma matafiya a duk fadin Najeriya.
Hukumar tsaron farin kaya wato DSS a ranar Juma'a ta damke mutumin da ake zargi da kirkiran bidiyon auren karya tsakanin shugaba Muhammadu Buhari da ministan walwala da jin dadin al'umma, Sadiya Umar Farouq.
Jerin manyan biloniyoyi na duniya na shekarar da ta gabata ya fita kuma Aliko Dangote ne ya bayyana a na 96 da kiyasin kusan dala biliyan 14.8. Ya wuce wancan jerin na 2018 inda ya bayyana a na 103. A cikin shekaru takwas da suka
Duk da cewa a ranar Litinin din ne ta fara saka hijab zuwa wajen aiki, Adebola tace wanda ya dauketa aikin ya san cewa ita musulma ce. "Wannan aikin na bukatar kaya na daban ne. Kuma wannan bashi daga cikin kayan aikin," cewar uba
Mazauna Kano da Jos sun kasance a cikin gidajensu bayan sanyin da ya ta'azzara a wannan yanayin da ya sauya. Sauyin yanayin yasa mutane kan saka manyan rigunan sanyi don kare kansu daga sabon yanayin. Yanayin yasa mutane sun...
Akwai alamun dake nuna cewa wannan sabuwar shekarar zata fara da kyau, don wasu sun bude cikinsu ba tare da yin karya ko kunyar halin da suke ciki ba. Mata da yawa a yanzu na tunkahon cewa basu dogara da maza ba kuma guminsu...
Tsohon shugaban hukumar tashoshin jiragen ruwa na Najeriya, Cif Bode George ya bayyana manufarsa na tsayawa takarar shugabancin kasar Najeriya a zaben 2023 a karkashin inuwar jam’iyyar PDP.
Labarai
Samu kari