Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Jami’an hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC sun dira jahar Benuwe inda suka yi ram da akawun majalisar dokokin jahar, Torese Agena a kan zarginsa da hukumar take yi da satar kudi naira miliyan 2
A ranar juma’a, 17 ga watan Janairu jim kadan kafin ya wuce kasar Birtaniya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawar sirri da manyan hafsoshin hukumomin tsaron Najeriya.
Rahotanni sun kawo cewa akwai yiwuwar hana Rev Father Ejike Mbaka na cocin Adoration Ministry yin wa'azi, idan har ya ci gaba da irin salon yadda yake gudanar da wa'azinsa da ya kauce wa tanade-tanaden akidar katolika.
Gwamnan jahar Imo, Sanata Hope Uzodinma a ranar juma’a, 17 ga watan Janairu ya zabo wasu mutanensa na hannun dama inda ya nada muhimman mukamai a jaririyar gwamnatinsa.
Sarkin Potiskum, Mai martaba Alhaji Umaru Bubaram Ibn Wuriwa Bauya ya yi magana a kan harin da 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram suka kai masa inda hudu daga cikin hadimansa suka rasa rayyukansu a ranar Talata. Ya ce ya yi tafiya
Jirgin Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja zuwa birnin Landan a yau Juma’a, 17 ga watan Janairu. Ana sanya ran Shugaban kasar zai halarci taron kasuwanci na Birtaniya da Afrika wanda za a guanar a ranar Litinin.
Sheikh Mohammed Mutumba, Limamin Masallacin Kyampisi Masjid Noor, wanda ya auri namiji ya gurfana a gaban kotu bayan an zargeshi da laifin kwanciya da namiji kuma an garkameshi a Kurkuku.
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa, ya bayyana cewa su sun jima da suka fara aiki da kungiyoyin tsaro na sa-kai a jihar. A cewarsa, babu wani yanki da ke fadin jihar da basu irin wannan kungiyoyi na ‘yan banga domin tsaro.
Majiyar ta bayyana cewa abokan biyu sun fara haduwa ne ta shafukan yana gizo, a haka suka shirya inda zasu hadu domin su gana a karon farko, amma daga nan sai Mark ya ja Beacon zuwa gidansa dake Michigan, inda ya kashe shi, ya rat
Labarai
Samu kari