Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi barazanar mayar wa Iran da martani mai tsanani bayan harin makamai masu linzami kan sansanonin Amurka a Jordan.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Ghana Must Go' wani shahrarren kalma ne da yasamo asali a ranar 17 ga watan Junairu, 1983 inda shugaban kasan Najeriya, Shehu Shagari, ya bada umurnin fitittikan baki daga kasar.
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Alhamis, 16 ga watan Janairu ta sake haduwa da wani katon cikas kasa da sa’o’i 48 bayan ta rasa kujerarta na gwamna a jihar Imo.
Dazu nan Kotu ta sake tsige wani Sanata daga Majalisar Dattawa a Anambra. Kotu ta tabbatar da fatattakar Ifeanyi Ubah da karbe kujerar Sanatan, ta ba Dr. Obinna Uzoh na PDP.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umarar Zulum, ya samu lambar yabon Musulmi mafi kokari a Najeriya na shekarar 2019, na jaridar Musulmai, Muslim News, jaridar Musulunci ta daya a Najeriya.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon Shugaban rundunar tsaro ta farin kaya a jihar Benue, Peter Unogwu.
Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa mai suna Rashida Lobbo ta zanta da fim magazine bayan da tayi shekara daya ba a ji duriyarta ba a masana'antar...
Shugaban mutanen yankin Biafra wadanda aka fi sani da IPOB, Nnamdi Kanu, a ranar Alhamis ya jinjinawa gwamnonin Kudu maso yamma da suka kirkiro da tsaro na Amotekun...
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna sun tabbatar da kama wani jami'in soja da aka ce ya kashe wani mai sayar da takalma a Kaduna. Mai magana da yawun 'yan sandan, DSP Yakubu Sambo ya tabbatarwa Daily Trust labarin inda ya ce tuni an
Isaiah Wanjala yaro ne mai shekaru 14 wanda ya fito daga kauyen Gidea dake mazabar Kwanza, a yankin Trans Nzoia. An zabe shi don cigaba da karatu a babbar makarantar yara maza dake Chewoiyet...
Labarai
Samu kari