Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Jama'ar Zaria sun maka rundunar sojin Najeriya a kotu
Breaking
Jama'ar Zaria sun maka rundunar sojin Najeriya a kotu
daga  Aminu Ibrahim

A ranar laraba ne jama’ar yankin Gyallesu da ke karamar hukumar Zaria suka garzaya gaban kotun don kai kawar rundunar sojin Najeriya a kan kwace musu gonakinsu. Sun kai karar shugaban rundunar sojin Najeriya, Yusuf Buratai, shugab

Sunaye: Zulum ya nada 'yan jihar Anambra da Oyo a gwamnatinsa
Sunaye: Zulum ya nada 'yan jihar Anambra da Oyo a gwamnatinsa
daga  Aminu Ibrahim

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya nada Kesta Ogualili daga jihar Anambra da Yusuf Alao daga jihar Oyo a matsayin masu bas hi shawara ta musamman. Ogualili, dan asalin karamar hukumar Dunokofia ne na jihar Anambr

'Yan majalisa sun bawa hammata iska a kan rabon fatanya
Breaking
'Yan majalisa sun bawa hammata iska a kan rabon fatanya
daga  Aminu Ibrahim

Taron majalisa na ranar Talata ya tashi babu dadi a kan rashin jituwar da ta ratsa tsakanin 'yan majalisar a kan kason fatanya da gwamnatin za ta yi. A yayin bayyana gaban kwamitin kasafin don gabatar da rahoto a kan bangaren aiki

An kama tsohon kwamishinan kuɗi a Kwara
Breaking
An kama tsohon kwamishinan kuɗi a Kwara
daga  Aminu Ibrahim

Wata babban kotun tarayya da ke zama a jihar Kwara ta bukaci a tsare mata tsohon kwamishinan kudi na jihar, Ademola Banu a hannun hukumar yaki da rashawa ta EFCC a kan zargin wawurar wasu makuden kudi.