Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Da aka tuntubi kakakin rundunar 'yan sandan jihar Benuwe, DSP Catherine Anene, ta tabbatar da faruwar lamarin, sai dai, ta ce matar da mutu tun kafin matashin mai suna Dominic ya taba ta. Catherine ta bayyana cewa matashin yana
A ranar laraba ne jama’ar yankin Gyallesu da ke karamar hukumar Zaria suka garzaya gaban kotun don kai kawar rundunar sojin Najeriya a kan kwace musu gonakinsu. Sun kai karar shugaban rundunar sojin Najeriya, Yusuf Buratai, shugab
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya nada Kesta Ogualili daga jihar Anambra da Yusuf Alao daga jihar Oyo a matsayin masu bas hi shawara ta musamman. Ogualili, dan asalin karamar hukumar Dunokofia ne na jihar Anambr
Da yake kare kansa, Lawal, mai sana'ar tuka babur mai kafa uku, ya sanar da kotun cewa N300 da yake bawa iyalin nasa kullum, ta ishesu su ci abinci a rana guda tare da neman a bashi lokaci domin ya sasanta da matarsa. Bayan saurar
Taron majalisa na ranar Talata ya tashi babu dadi a kan rashin jituwar da ta ratsa tsakanin 'yan majalisar a kan kason fatanya da gwamnatin za ta yi. A yayin bayyana gaban kwamitin kasafin don gabatar da rahoto a kan bangaren aiki
Wata babban kotun tarayya da ke zama a jihar Kwara ta bukaci a tsare mata tsohon kwamishinan kudi na jihar, Ademola Banu a hannun hukumar yaki da rashawa ta EFCC a kan zargin wawurar wasu makuden kudi.
IPhone 11 ta sa wani Matashi ya aika ‘Danuwansa lahira a Anambra. Yanzu ‘Yan Sanda sun kama wannan Matashi wanda ya hallaka ‘Danuwansa na ciki.
Mambobin majalisar sun yi kira ga shugabannin tsaro da su yi murabus daga kujerunsu. Hakan na daga cikin matsayar yan majalisar bayan sun yi muhawara kan lamarin tsaron kasar a zamansu na ranar Laraba, 28 ga watan Janairu a Abuja.
Wasu sanatoci sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sallami shugabannin tsaro na kasar. An kuma yi kira ga murabus din sufeto janar na yansanda, Mohammed Adamu.
Labarai
Samu kari