Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila a ranar Laraba ya rantsar da Hassan Ado Doguwa da wasu sabbin 'yan majalisar wakilai da suka yi nasara a zaben maye gurbi da hukumar INEC ta gudanar a ranar Asabar da ta gabata. Kakakin
Ibrahim ya bayyana hakan ne yayin da ya ke yi wa 'yan yiwa kasa hidima jawabi yayin ziyarar aiki da ya kai a sakatariyar NYSC a jihar Bauchi. Ya ce anyi karin ne sakamakon amince da sabon albashi mafi karanci da gwamnatin tarayya
Gwamnatin jihar Kano ta kirkiro sabbin tsare-tsare da zasu hana mata bbara a titunan jihar. Daraktar kula da harkokin mata ta ma’aikatar mata ta jihar Kano, Hajiya Kubra Dankani ce ta sanar da hakan a lokacin da ta ke tattaunawa d
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ministocinsa suna nan a halin yanzu sun shiga taron majalisar zartarwa na kasa wato FEC. Wannan shine taron na farko da aka gudanar a shekarar 2020. Ana gudanar da taron ne a dakin taron majalisar
Kamar yadda muke ta samun labarai, annobar zazzabin Lassa wacce ake samu daga jikin bera na ci gaba da yaduwa a wasu sassan kasar nan. Harma an samu rahoton mace-macen mutane da dama.
Hukumar kare kwastamomi da samar da daidaito tsakanin yan kasuwa FCCPC ta kulle babbar shagon Panda Supermarket dake unguwar Jabi, birnin tarayya, Abuja gudun cutar Coronavirus.
Wasu ‘yan mata biyu masu madigo sun kusa haduwa da ajalinsu bayan da asirinsu ya tonu suna lalata. Kamar yadda rahoton Laila News ya bayyana, lamarin ya faru ne a daya daga cikin jihohin yankin Neja Delta. Baya ga taimakon wasu...
Wata mata ami suna Rabi da ke unguwar Gayawa a karamar hukumar Ungogo a Kano ta kona kanta saboda bakin kishi. Matar wacce aka zargi cewa ta tanadi kayayyakin da za ta kona kanta kafin aikata hakan, ta kona kanta ne saboda mijinta
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Comrade Adams Oshiomhole a ranar Talata, 28 ga watan Janairu, ya ce kin cike gurbin Shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai alamu ne da ya nuna karbuwar Doguwa.
Labarai
Samu kari