Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari gidan tsohon shugaban jami'ar Ahmadu Bello ta Zaria, Farfesa Abdullahi Mustapha sun yi awon gaba da diyarsa. Da ya ke tabbatarwa Daily Trust afkuwar lamarin, Farfesa Musta
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce daya daga cikin dakarun ta da suka kai sumame sansanin 'yan kungiyar tayar da kayan baya na Ansaru a Kaduna ya rasu. AbdulMajeed Ali, mataimakin sufeta janar na 'yan sanda (sashin ayyuka), ne ya
Wasu da mutanen da suka shaida afkuwan lamarin sun tsinci maganin karfin maza a dakin wadda hakan yasa suke tsamanin mutumin ya mutu ne bayan ya sha magungunan kara karfin mazan. A yayin da ta ke bayar da bayyani a kan abinda ya f
Wasu yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai hari garuruwan Gurmana, tsohuwar Gurmana da kuma Ashirika da ke karamar hukumar Shiroro a jahar Neja.
Folorunso Alakija ta kasar Najeriya da kuma Isabel dos Santos ta kasar Angola su ne matan da suka fi kowacce mace kudi a nahiyar Afirka. Suna da jimillar arzkin da ya kai dala biliyan 3.2, kamar yadda Forbes ta bayyana Babbar ‘yar
Ba kyan kudi bane amfaninsa a duniya. Yadda yake da daraja a kasar da kuma kasashen ketare shine darajar kudi. Ana kuwa gane darajar kudi ne ta wasu fuskokin a kasuwanci. Dalar Amurka ce ake gani a matsayin kudin da ke da matukar
Da aka tambaye shi ko yana son ayi watsi da tsarin na kama-kama, Lamido ya ce shi duk wanda ya fi cancanta shi zai so ya zama shugaban Najeriya. Batu ne na mutunci, kima, dattaku da samar da tsaro, duk wanda zai iya tsare Najeriya
Ministan Sadarwa na Najeriya, Sheikh Ali Pantami ya bayyana cewa ba zai iya cewa komai ba a kan harajin da aka kara a kudin kira na wayar salula. A cewar Pantami, batun karin harajin da aka yi ba a karkashin ofishinsa ya ke ba.
Shugabannin kana nan hukumomi takwas ne wadanda aka zaba karkashin jam'iyyar APC suka koma jam'iyyar PDP a yau Asabar. Shugabannin kananan hukumomin da suka sauya shekar sun hada da: Alhaji Muhammadu Umar, shugaban karamar hukumar
Labarai
Samu kari