Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Sanatan Najeriya, Elisha Abbo ya je shafinsa na sadarwa don sanar da cewar zai taimaka wa Wata Yarinya a Loko, jahar Adamawa. Sanatan ya yi sanarwar a shafinsa na Facebook.
Wasu dakarun Sojojin Najeriya dake faggen faman yaki a yankin Arewa maso gabas sun nuna bacin rai da rashin jin dadinsu kan sakin tubabbun yan Boko Haram 1,400 da gwamnatin tarayya tayi.
Wani mutum dan asalin Najeriya mai zama a kasar Amurka ya fallasa faston da yake lalata da matar shi da diyar shi amma kuma yana kokarin jawo hankulan mutane a kan illar hakan, kamar yadda jaridar Gistmania ta ruwaito...
Dele karamar yarinya ce ‘yar makaranta wacce aka ga tana amfani da hasken ATM din bankin FCMB wajen yin aikinta na makaranta. Mazauniyar jihar Ondo ce da kakarta, kuma hotunanta sun jawo cece-kuce a kafofin sada zumuntar zamani...
Shugabannin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a safiyar ranar Talata, 11 ga watan Fabrairu, sun dawo da zanga-zangarsu na janyi hankali ga abunda suka bayyana a matsayin tabarbarewar lamura a kasar.
Mun kawo labarin wasu ‘Ya ‘yan mutum daya da duk Likitoci ne wanda ake magana a kansu. Hotunan wadannan Mata ya fara yawo ne a Instagram.
Majalisar dattawan tarayya a ranar Talata ta dakatad da zama da dukkan ayyukanta domin makokin mutuwar marigayi Sanata Ignatius Longjan.
Bayan jawabin mai martaba sarkin Kano, Bankin duniya ta saki rahoton cewa kimanin kashi 87 masu fama da talauci a Najeriya yan Arewacin kasar ne.
Tsohon daan majalisar Kaduna Shehu Sani ya zargi shugabanni da kin fada ma Shugaban kasa Muhammadu Buhari gaskiya. Sani na martani ne ga kisan yan Najeriya 30 da yan ta’addan Boko Haram suka yi Maiduguri, jahar Borno.
Labarai
Samu kari