Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Wani ‘Dan damfaran da ake nema ruwa a jallo ya shiga hannun EFCC bayan wata da watanni. Ana kama shi, ya jefa ATM da Layin wayar SIM a masai saboda wahalar da shari’a.
Wata mata mazuniyar London wacce asalinta ‘yar Najeriya ce ta gurfana a gaban kotu da bukatar a tsinke aurenta mai shekaru biyu. Matar ta ce hakan ya biyo bayan ‘gasa’ da mijin ke son yi da ita don yana koyon irin aikinta...
Dalibai da malaman da mummunar gobarar da aka yi a makarantar sakandiren gwamnati da ke Kawo Kaduna sun samu tallafi daga Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Sanata Uba Sani. Legit,ng ta gano cewa
A ranar Juma’a, 7 ga watan Fabrairu ne rundunar sojin Najeriya ta yankewa wasu sojoji uku hukuncin zaman gidan yari na shekaru 10 a kan laifin kisan kai. Sojojin da aka yankewa hukuncin sun hada da Manjo Akeem Oseni, manjo Ogbemud
Rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane hudu da miyagun yan bindiga suka yi garkuwa dasu a Abuja a ranar Litinin, 10 ga watan Feburairu.
A maimakon jiran gwamnati, minista Ngige ya nemi matasa su kirkiri wasu sana’o’in da zasu yi domin fitar da kansu daga kangin rashin aiki, talauci da zaman banza, kamar yadda mai magana da yawunsa, Charles Akpan ya bayyana.
Rundunar Sojan kasa ta bayyana cewa ta ceto wasu dalibai guda uku daga hannun mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram bayan wata zazzafar gumurzu da musayar wuta da suka yi da juna a jahar Borno.
A cikin sabon littafinta ne tsohuwar shugabar hukumar yaki da rashawa ta EFCC, Farida Waziri, tayi ikirarin cewa Jonathan ya tsigeta daga kujerata a wancan lokacin ne saboda bincikar wasu masu damfarar man fetur da take. Waziri ta
A cikin wani jawabi da kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya fitar ranar Litinin a Abuja Buhari ya Alla-wadai da harin da kungiyar Boko Haram ta kai a kan matafiya, 'farar hula', a kusa da Maiduguri. An kashe kusan mutane 30 yayi
Labarai
Samu kari