Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ja kunnen Amurka da ta kawar da ido a kan tsarin addinin Musulunci da Musulmi suka ginu a kai.
'Yan sandan Ondo sun kama "fastocin boge" 6 da suka yi amfani da mu'ujizojin ƙarya don damfarar mutane. Rundunar ta bayyana matakin da za ta dauka kansu.
Gwamna Fubara ya naɗa Dagogo Wokoma a matsayin sakataren gwamnatin jiha da Sunny Ewule a matsayin shugaban ma'aikatan gwamnati, bayan sulhun Tinubu.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), ta kwato motocin gwamnati daga wajen wasu tsofaffin kwamishinoni.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da sabon jadawalin zabukan 2027, tare da sauya ranakun zaben shugaban kasa zuwa 16 ga Janairu bisa tanadin Dokar Zabe 2026.
Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna a jihar Kaduna. Masu zanga-zangar sun bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai.
Gwamnati jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta fito ta yi martani kan zargin cewa tana cin zarafin 'yan adawa. Ta ce ba haka ba ne.
Malamin Kirista Emmanuel Iren ya gargadi mata game da auren Musulmi, yana jaddada muhimmancin daidaiton bangaskiya fiye da soyayya ko jin dadi a cikin aure.
Rahman Jago, 'daya daga cikin abokai na kusa da Burna Boy ya tabbatar da cewa fitaccen mawakin na Najeriya ya karbi shahada kuma ya zama cikakken musulmi.
Labarai
Samu kari