Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Daliban Almajirai huɗu sun mutu a Kano bayan zargin cin gurɓataccen abinci, yayin da har yanzu ba a bayyana abin da ya jawo gubar ko irin abincin ba.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya kira jam’iyyun adawa da suka kaurace wa zaben kananan hukumomi matsorata, bayan APM ta lashe kujerun shugabanni 20.
A baya, mun kawo labarin cewa rundunar sojin Najeriya ya kai daukin gaggawa zuwa jihar Zamfara inda yan bindiga suka budewa matafiya wuta da zummar sace su.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
Kotun Majistare a jihar Kano ta bayar da umarnin tsare Muhammad Najib Rimin Kebe kan zargin kutse da satar takalma a masallacin Kotunan Norman’s Land.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Tarayyar Turai ta ware €2.3m ga Najeriya da wasu ƙasashe uku domin yaƙi da annobar kwalara, inda Najeriya za ta samu €1.5m daga cikin jimillar kudin.
A baya, mun wallafa cewa dakarun sojin Najeriya sun gano cewa akwai sauran yan ta'adda da ke rakabe a kusa da kauyen jihar Sokoto bayan wani hari.
Labarai
Samu kari