Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gudanar da zaben gwamna a jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar Accord ya sake samun wa'adi na biyu.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan bindiga dauke da makamai masu yawa sun kai hari Dansarai a Katsina, inda suka kashe mutane uku, suka jikkata biyar tare da sace wata mata da dabbobi.
Gwamnatin Kano ta ce ta bayar da kwangiloli na ₦996.29bn tare da kammala ayyuka 867, ba tare da karbar bashin ko sisi ba domin gudanar da ayyukan.
An kashe mutane 32 a Ungushi da ke Kebbe ta Sokoto bayan ‘yan bindiga sun kai hari, yayin da mazauna yankin suka tsere daga gidajensu saboda tsananin rashin tsaro.
A labarin nan za a ji cewa Alhaji Atiku Abubakar ya kafa hujja da wasu bayan hukumar NNPCL wajen tuhumar gwamnatin Bola Tinubu kan matatun man Najeriya.
Hukumar NiMet ta yi hasashen tsawa da ruwan sama a jihohin Arewa, Arewa ta Tsakiya da Kudu a yau, tare da gargadi kan ambaliyar ruwa da iska mai ƙarfi.
A baya, mun kawo labarin cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna ya sake garzaya ziwa kotu saboda wasu korafe-korafe a kan hukumar yaki da rashawa ta ICPC.
Labarai
Samu kari