Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Cikakken bayani kan mafi karancin albashi da kowace jiha a Najeriya ke biyan ma'aikata zuwa watan Afrilun 2026, inda jihar Imo ke kan gaba da albashin N104,000.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu jagororin 'yan bindiga a Zamfara. Sojojin sun kuma hallaka wasu 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wata malamar addinin kirista, Fasto Sarah Omakwu ya roki alfarmar ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da ya bar wa jama'a filin shakatawa na Jabi.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Labarai
Samu kari