Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Adamawa, Rt. Hon. Bathiya Wesley, da yan Majalisa 14 sun raba gari da PDP saboda rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta shiga batun ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai. Ta bukaci a kai shi kotu ko a sake shi.
Sabon mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya yi rantsuwar kama aiki. Olatunji Disu ya sha alwashin cewa zai ba 'yan sanda horo.
Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa bam ya fashe a kan titin Gusau zuwa Funtua, babu wanda ya mutu amma lamarin da illata wata motar siminti.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje tare da hallaka rayukan wasu mutane.
Dakarun yan sandan kasar Birtaniya sun yi nasarar cafke wani mutumi da ake zargin ya shiga masallaci da makamai a birnin Manchester, an fara gudanar da bincike.
Hukumar ICPC mai yaki da cin hanci da rashawa ta fito ta yi martani kan zargin cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya zubar da jini a hannunta.
Babban jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, John Odigie-Oyegun, ya yi karin haske kan harin da aka kai wa Peter Obi. Ya bayyana cewa an raunata mutane.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ondo ta tabbatar da kai hari wata coci da tsakar dare, wayewar garin Laraba, mahara sun yi awon gaba da mutane shida.
Labarai
Samu kari