Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar farmakar kasar Iran kan shirinta na nukiliya. Ya ce dole ne ta gaggauta zama nan teburin tattaunawa.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi, ya soki harin da Amurka ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kuskure.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
Rundunar sojojin sama ta Najeriya ta kaddamar da bincike don gano ainihin abin da ya faru a farmakin da aka kai bisa kuskure a jihar Neja da ke Arewa.
Otunba na Legas kuma Lisa na Ife, Adekunle Ojora, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya kasance mahaifi ga matar tsohon gwamnan Kwara, Bukola Saraki.
Wani shahararren jagoran 'yan bindiga da ke kira, Abdullahi Lantai ya mutu a Katsina wanda aka ce yana daga cikin masu son ganin an yi sulhu da gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
Jami'an sojin Najeriya 16 da aka kama bisa zargin yunkurin juyin mulki wa Bola Ahmed Tinubu za su fuskanci hukuncin kia idan kotu ta tabbatar da laifinsu.
Labarai
Samu kari