Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
Wasu 'yan ta'adda dauke da bindigogi sun tare matafiya a jihar Zamfara. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Wata mata yar Najeriya ta sanar da yadda aka damfare ta a kasar Saudiyya. Ta sanar da cewa wani mutum ne ya zo da sunan zai taimake ta ya damfare ta.
Gwamna Zulum ya ziyarci Bama ranar 11 ga Mayu, 2026, bayan guguwa ta kashe mutane 4 ta kuma rusa gidaje 1,200, inda ya ba kowane mamaci tallafin N500,000.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta yi martani ga zargin cewa jami'anta sun hallaka mutanen gari a garin bin yan bindiga a jihar Neja.
Ministocin Najeriya da Maroko sun tattauna kan aikin bututun iskar gas na NMGP a ranar 10 ga Mayu, 2026, inda ake sa ran Tinubu zai sanya hannu a ƙarshen shekara.
Mutane 10 ciki har da ɗan sanda sun rasu a harin Barkin Ladi, jihar Filato ranar 10 ga Mayu, 2026, yayin da matasa suka koka kan rashin tsaro a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu nasarar gano wani da ake zargin yana safarar makamai daga wajen jihar, inda aka gano miyagun makamai.
Jami’an tsaro sun kama Bello Bodejo a birnin Jalingo a Taraba tare da mika shi ga hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC domin ci gaba da bincike.
Yakin Iran da Amurka na ci gaba da haifar da matsaloli a duniya. Farashin kwaroron roba ya yi tashin gwauron zabi yayin da ake fargabar samun karancinsa.
Labarai
Samu kari