Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
Wata kungiyar malaman Kiristoci ta yi watsi da batun sauke shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan daga mukaminsa.
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
Rahotanni sun bayyana shirin juyin mulki a Najeriya tare da zargin Timipre Sylva da daukar nauyin kudade. Jami’an tsaro sun bankado shirin kafin kammalawa.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wasu masu safarar makamai ga jagoran 'uan bindiga. Jami'an tsaron sun cafke mutanen ne lokacin da suke kokarin karbo makamai.
An dakile shirin juyin mulki da nufin kashe Tinubu, Shettima, Akpabio da Tajudeen; za a gurfanar da sojoji 16 da suka yi yunkurin juyin mulki a kwanan nan.
Wasu daga cikin gwamnoni 36 na Najeriya sun kasance tsofaffin sanatoci. Wadannan gwamnonin sai da suka fara zuwa majalisa kafin au dawo jagorancin jihohinsu.
Babban alkalin jihar Katsina ya yi tsokaci kan batun sakin wasu daga cikin 'yan bindigan da aka tsare. Ya bayyana cewa gwamnati ta nemi shawara ta fuskar shari'a.
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta ƙi kiran cire Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, tana cewa ƙoƙari ne na siyasantar da addini da raunana hukuma.
Labarai
Samu kari