Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Kwamitin da fadar shugaban kasa ta kafa domin yaki da cutar korona, ya fayyace dalilin da ya sa Cross River ta kasance jihar da har yanzu ba a samu cutar ba.
A Najeriya, garkuwa da mutane don karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a sassan kasar nan. An yi garkuwa tare da karbar kudin fansa daga dubban jama'a a kasar.
Kamfanin dillancin labaru, NAN, ta ruwaito hadarin ya auku ne tsakanin motar daukan kaya da karamar mota kirar Golf a Rimin Gata, cikin karamar hukumar Ungogo.
Kungiyar ta ce tana goyon bayan kokarin da gwamnatoci ke yi wurin yaki da annobar amma ba ta goyi bayan yadda ake tilastawa almajirai barin garuruwan da suke za
Gwamna Rotimi Akeredolu ya cire sakatar da ya sa na hana sallar jam’i da bauta a coci a Ondo. Dabbaka tsarin dawowar ibadar zai zamana lokaci bayan lokaci.
Gwamnati ta aikawa hukuma magungunan gargajiyar COVID-19 domin bincike. Bayan nan, za ayi bincike kan ayan aikin da wasu masu fasaha su ka kirkiro kwanaki.
Watanni uku cif bayan bullar cutar korona a Najeriya, ranar 27 ga watan Mayu ya zama ranar da aka samu masu cutar mafi yawa. Hukumar yaki da cututtuka masu.
Kamar yadda rahotanni daga jihar Sokoto suka bayyana, an kashe mutum kusan 60 a cikin wasu hare-haden da 'yan bindiga suka kai a ranar Laraba, 27 ga watan Mayu.
Da ga tsohon sarkin Kano, Ashraf Sanusi Lamido, ya bayyana cewa a wani lokaci ya bukaci mahaifinsa da ya bashi mukamin sarautar gargajiya a zamanin da yake sark
Labarai
Samu kari