Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin fitar da tsare-tsaren bude makarantu a fadin kasar nan. Shugaban kwamitin yaki da korona na kasa, Boss Mustapha ya tabbatar.
Shugaban kungiyar na Kano, Kwamared Kabiru Ado Minjibir, shi ne ya ba da shaidar hakan yayin taron manema labarai kamar yadda jaridar Daily Trust ta wallafa.
Masana kimiya da mahukuntan lafiya na ci gaba da fadi-tashi da yin rige-rige na samar da maganin cutar korona wadda ta zamto ruwan daren da ya game duniya.
Jama'a da dama sun soki manhajar tuwita da barin shugabanni su na yin amfani da dandalinsu wajen yada maganganun da basu da tushe. Sabon tsarin da tuwita ta bul
Zababben dan takaran gwamnan jihar Edo da wani ballin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta zaba, Fasto Osaze Ize-Iyamu ya dira hedkwatar jam'iyyar.
Dan jarida Jolayemi ya shiga hannun jami'an tsaro na 'yan sanda a ranar 5 ga watan Mayu, biyo bayan yada wannan wake a gidajen rediyo na jihar Osun da Kwara.
Gwamnatin Ganduje ta jihar Kano ta kafa wuraren karbar samfur tara na gwajin coronavirus a jihar don hanzarta shawo kan muguwar annobar, jami'ai suka sanar.
Gwamna Matawalle ya bayyana haka ne ta bakin mai magana da yawunsa, Yusuf Idris cikin wata sanarwa da ya fitar, inda yace gwamnatinsa ba zata kori almajirai ba.
An ruwaito Zidane na matukar sha’awar kwallon Ndidi, don haka yake ganin shi ne kadai dan kwallon da zai iya maye gurbin Casemiero wajen rike tsakiyar kungiyar.
Labarai
Samu kari