Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Akwai abubuwa masu tarin bada mamaki game da kabilar Hausa. Kabilar na da mutane da suka kai miliyan 78 a fadin nahiyar Afrika, kuma ita ce yaren da aka fi yi.
Hedkwatar tsaro ta ce dakarun sojin samanta na rundunar Operation Hadarin Daji ta ragargaza ma'adanar makamai tare da kasshe a kalla 'yan bindiga 30 a Zamfara.
An samu ‘Yan fashi biyu da za su bakunci gidan lahira ta hanyar rataya a Jihar Osun. Ana jiran a sa-hannun gwamnan Osun, a rataye marasa gaskiyar har barzahu.
An samu gawar mutane 25 a kauyen Kuzari a yayin da aka samu gawar mutane biyar, da suka hada da yara, a kauyen Masawa. An garzaya da wadanda su ka samu raunuka
Idan ba a manta ba, biyo bayan barkewar annobar korona a Najeriya, Gwamnatin Tarayya cikin gaggawa ta ba da umarnin a rufe duk wasu makarantu a fadin kasar.
Rahoto ya zo mana cewa yajin aikin Likitoci ya jefa Bayin Allah a matsala bayan Gwamna ya ragewa Likitoci albashi, ana fama da cutar Coronavirus a Jihar Kaduna.
Hukumar hana yaduwar cutuka sun halarci taron da aka yi tsakanin kwamitin da kungiyoyin a ranar Talata, 26 ga watan Mayu don cimma matsayar bude wuraren bauta.
Sai dai, gwamnonin jihohin Najeriya sun nuna adawarsu da rashin amincewarsu a kan zartar da dokar da Buhari ya yi, lamarin da ya sa su ke yanke shawarar tuntuba
A ci gaba da yakar ta'addanci a yankin arewa maso gabas na kasar nan, dakarun Operation Lafiya Dole na ci gaba da samun nasarori masu tarin yawa ta hanyar hala
Labarai
Samu kari