Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Sanarwar ta bayyana cewa tuni aka fara bincike a kan kai hari tare da sanar da cewa za a bayyana sunayen sojojin da aka kashe a cikin sa'o'i 24. Sai dai, sanar
Cutar korona ta kashe Shuaibu Danlami darakta ne na ayyuka na musamman da siyasa a ofishin sakataren gwamnatin Gombe, an rufe fadar gwamnatin don yin feshi.
Hukumar kwana-kwana sun yi wa mutane 73 rai a Jihar Kano a watan Mayu. Ma’aikata sun hana ayi asarar Naira miliyan 700 a Jihar Kano a cikin watan da ya gabata.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce jihar ba za ta sake sulhu da yarjejeniya da yan bindiga ba a jihar tunda suka saba wanda akayi da su a baya.
Kungiyar SERAP ta nemi Majalisar Dinkin Duniya ta shiga lamarin, wanda ta ke ganin hukuncin da Gwamnatin Najeriya ta yanke ya yi nesa da tafarki na daidai.
Majalisa ta taba lissafin kasafin kudin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi. Sanata Solomon Olamilekan ya kawo wannan magana a zaman da aka yi a jiyan nan.
Wannan sabon hari na zuwa ne a kasa da sati uku da kai wasu munanan hare - hare a kauyukan karamar hukumar Kajuru. Jaridar 'The Nation' ta rawaito cewa 'yan bin
Bayan umurnin da gwamnatin tarayya ta sanar da sassauta dokar hana zuwa wuraren bauta saboda cutar korona, wasu gwamnatocin jihohi sun ce sam ba za su bude ba.
Jiya ne Jami’an tsaro su ka damke Shugaban APC da laifin wawurar kudin Jam’iyya. Ana zargin wani Shugaban APC da laifin wawurar kudin Jam’iyya a Jihar Neja.
Labarai
Samu kari