Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Rashin sanya takunkumin fuska wanda yana daya daga cikin sharudan da aka gindaya domin hana yaduwar korona ya sa an hana wasu masallata shiga masallacin Juma’a.
Kungiyar NAAC ta shawarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gaggauta fatattakar shugabannin tsaro domin ceto Najeriya da kuma gwamnatinsa daga abin kunya.
Wasu mambobin jam’iyyar APC su uku sun maka gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki a gaban kotu bayan sun zarge shi da tsayawa takara da takardar digiri na bogi.
Ana iya tuna cewa, a zaman majalisar dokokin jihar karo na biyu da aka tsawaita zuwa ranar Alhamis, an sauke dukkanin shugabannin kananan hukomomi 14 na jihar.
Kotun koli ta jaddada tube tsohon rawanin Sarkin Dawaki Maituta kuma hakimin Gabasawa, Alhaji Aminu Babba Danagundi wanda marigayi Alhaji Ado Bayero ya tube.
Bayan kimanin makonni goma bayan rufe dukkan Masallatai da majam'iu a birnin tarayya Abuja, shugaba Muhammadu Buhari ya halarci Sallar Juma'a a yau 5 ga Yuli.
Gwamnatin jihar Kogi ta dage dokar hana zirga-zirga da ta saka a karamar hukumar Kabba-Bunu ta jihar bayan an zargi yaduwar annobar korona, in ji Gwamna Bello.
A ranar Alhamis 4 ga watan Yuni, shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya jagoraci tawagar wasu sanatoci da suka kai ziyara har gidan Orji Uzor Kalu.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta ce za ta fara bi gida-gida don yi wa jama'ar jihar gwajin coronavirus kashe cutar.
Labarai
Samu kari