Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito cewa wakilinta ya gano cewa an samu wani rashin jituwa a kan rufe wani sashi na gadan da gwamnatin jihar Anambra ta don korona.
Shugaban Hukumar NCDC ya alanta cewa za'a fara sallaman masu cutar ko da gwaji bai nuna sun warke ba sakamakon sabon binciken kimiya daga kasar Sigapore ya nuna
Ya dace a isar da sakon zuwa kananan hukumomi ta yadda za a gano kananan hukumomin da cutar ta yadu da yawa domin a kai musu taimakon da ya dace cikin gaggawa.
Kamar yadda Malam Garba Shehu, mai bai wa Shugaban kasa shawara na musamman a fannin yada labarai ya sanar, karamar gobara ta tashi a fadar a ranar Alhamis.
Jarum Surayya Aminu, wacce ake kira da Rayya a cikin shiri mai dogon Zango mai suna Kwana Casa'in na tashar Arewa24, ta ce tana fatan zama babbar 'yar kasuwa.
Ta ce ba ta san dalilin da yasa mutumin ya yanke jiki ya fadi ba inda ta nuna ta yi nadamar barin yayanta a gida domin zuwa tayi zina da shi kuma ga abinda ya
Fitaccen mawakin Hausa Nazifi Asnanic ya bayyana wa BBC cewa cikin tarihin wakokin da ya rera, ba zai taba mantawa da wakar da ya rera wa Goodluck Jonathan.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 553 da suka fito daga jihohin Najeriya
Hukumar kula da 'yan gudun hijira a ranar Alhamis ta bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta gina gidaje 500 don 'yan gudun hijira da ke jihohi hudu na arewaci.
Labarai
Samu kari