Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kwamishinoni uku sun harbu da korona a Gombe
Breaking
Kwamishinoni uku sun harbu da korona a Gombe
daga  Aminu Ibrahim

Shugaban kwamitin, Farfesa Idris Muhammad ya shawarci mazauna jihar musamman wadanda suke yin muhimman ayyukan yau da kullum su mika kansu ayi musu gwajin.