Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Likitoci a kasar India sun sha mamaki bayan da suka cire cajar waya mai tsawon kafa biyu daga mafitsarar wani mutum mai shekaru 30 bayan fara bude cikinsa.
Farfesa Umara Babagana Zulum ya bada umarnin dawo da gidajen Indimi hannun Gwamnatin Borno. Gwamnatin Jihar Borno ta dawo da gidajen da ba a shiga ba hannunta.
Sanata Peter Nwaoboshi ya yi barazanar maka mataimakiya ta musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a fannin yada labarai, Lauretta Onochoe a gaban kuliya.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 663 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Akwai bukatar sadaukarwa, musamman a bangaren ma'aikata. Ma'aikata basa zuwa aiki amma ana biyansu cikakken albashi, ana cigaba da kashe musu kudi kamar a lokac
Shugaban kwamitin, Farfesa Idris Muhammad ya shawarci mazauna jihar musamman wadanda suke yin muhimman ayyukan yau da kullum su mika kansu ayi musu gwajin.
Gwamnatin jihar Zamfara a ranar Talata ta yi murnar cika kwanaki goma sha hudu 14 (Makonni biyu) cir ba a samu mai cutar Coronavirus (COVID-19) ba a jihar.
Wani abun mamaki da al'ajabi ya afku a jihar Enugu inda wasu 'yan uku mata suka auri maza 'yan uku, an guma gudanar da kasaitaccen bikin auren ne a rana guda.
Kungiyar kasuwanci na duniya WTO ta amince da tsohuwar ministar kudin Najeriya, Ngozi Okonjo Iweala matsayin daya daga cikin yan takaran kujerar shugabanci.
Labarai
Samu kari