Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Benue, Farfesa David Salifu, ya rasu bayan harbin bindiga da ya samu a wani hari da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai.
Kungiyar shugabannin yankunan kudu da ta tsaki yan sun goyi bayan bukatar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya nemi Shugaba Buhari ya hana makiyaya yawon kiwo.
A yanzu haka shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, yana jagorantar zaman majalisar zartarwa a fadar gwamnatinsa ta Aso Villa da ke babban birnin Tarayya Abuja.
A yayin zamanta na ranar da ta gabata, majalisar ta jingine la'akarin da ta ke shirin yi na amincewa da sauye-sauyen da aka yi wa kasafin kudin kasar na bana.
An gano cewa Overah ya taba yanke jiki ya fadi a shekarar 2019 daf da rantsar da shi matsayin mamba na DESOPADEC da Gwamna Okowa ya yi inda aka kai shi asibiti.
Gwamnatin tarayya ta yi asarar kudin shiga har naira triliyan 1.01 cikin watanni uku kacal sakamakon barkewar mummunar annobar coronavirus wacce ta dami duniya.
Labari da muke samu ya nuna cewa an dakatar da daraktan cibiyar lafiya ta jihar Nasarawa, Samuel Atala, sakamakon zarginsa da ake da mallakar satifiket na bogi.
Sai dai a madadin haka Ministan Shari'ar ya ce gwamnatin zata yi aiki tare da Gwamnonin Jihohi domin shimfida hanyoyin aiwatar da dokar cikin tsari mai inganci.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana bakin cikinsa bisa rasuwar Shugaba Pierre Nkurunziza na kasar Burundi da ya rasu a ranar Litinin sakamakon bugun zuciya.
Hukumomi a karamar hukumar Jos ta Arewa a Plateau sun nuna damuwarsu kan yadda ake samun mutuwar mutane cikin yan kwanakin ba tare da wani bayanannan dalili ba.
Labarai
Samu kari