Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
A sakon ta'aziyar da mai magana da yawun gwamnan, Ismaila Uba Misilli ya fitar a ranar Alhamis, gwamnan ya bayyana bakin cikinsa bisa rasuwar marigayi Poloma.
Mambobin majalisar dokokin jihar Kaduna sun tsige mataimakin kakakin majalisar, Hon. Mukhtar Isa Hazo. Sun tsige shi ne bayan wani zabe da aka gudanar a tsakani
Rundunar 'yan sandan jihar Imo sun damke wata mata mai shekaru 28 mai suna Victoria Joseph da wata mai shekaru 33 mai suna Joy Ugorji a kan zarginsu da ake.
Allah ya yiwa babban sakataren gudanarwa na kungiyar Jama'atu Izalatul bidi'a wa ikamatus sunnah, wacce akafi sani da Izalah, Malam Mukhari Ibrahim rasuwa.
Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu ya jadadda cewar yana nan cikin koshin lafiya a cibiyar killace masu cutar korona kuma cewa kwanan nan zai fito daga cikinta.
Shugaban Majalisar, Ahmed Lawan ya yi alkawarin tuntubar takwarorin su na Majalisar Wakilai na Tarayya domin su tafi su gana da Buhari da shugabanin tsaro.
Dangane da kididdigar da Hukumar Kula da Al'amuran Tsaro ta Najeriya ta fitar, an kashe masu tayar da kayar baya 1,596 a tsakanin 8 ga Afrilu zuwa 8 ga Mayu.
Malaman makarantun kudi sun yi kira ga gwamnatin ta taimaka musu da tallafi saboda cigaba da kulle makarantu sakamakon annobar cutar Koronaya saka su cikin wani
Hamza Al-Mustapha ya yi fashin baki game da dukiyar da ake cewa Abacha ya sace, ya ce saboda kar Talaka ya sha wahala ya sa Abacha ya rika boye kudi a ketare.
Labarai
Samu kari