'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Jami'an hukumar NSCDC a jihar Borno sun damke wani mutum da ake zargi da samar wa mayakan Boko Haram kayan bukata, kwamandan NSCDC ya tabbatar da faruwar hakan.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa 'yan bijilanti ne suka fara kama wani mai suna Umar Isa yana lalata da wani karamin yaro mai shekaru 10 a wani kango a Jalin
Gwamnatin tarayya ta fitar da wasu jerin sharuɗa da za a kiyaye yayin da adadin mutanen da cutar korona ta harba a Najeriya ya kai dubu goma sha uku da 873.
Daya daga cikin malaman kwangilar da abin ya shafa, Dr Saidu Dukawa, tsohon shugaban Hukumar Hisbah ta Kano ya tabbatarwa jaridar Solacebase batun ranar Alhamis
Shugaba Muhammadu Buhari zai yiwa yan Najeriya jawabi gobe Talata, 12 ga watan Yuni, 2020 misalin karfe 7 na safe.Buhari zai yi jawabin ne domin murnar June 12.
A cikin wasikar da ya rubuta, Janar Moursal ya yi zargin cewa shugaba Deby ya watsar da tsofin abokan aikinsa sojoji da ke garin Guera a yankin kudu maso gabas
A ranar Alhamis ne mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya gabatar wa da shugaba Muhammadu Buhari rahoton farfado da tattalin arzikin kasar nan.
Majalisar wakilan tarayya ta karrama hazikin dan sandan nan, DCP Abba Kyari, bisa namijin kokarin da yake yi wajen dakile yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Hukumar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da labarin garkuwa da Alhaji Dahiru Nyako, dattijo dan shekara 90 kuma babban yayantsohon gwamnan jihar Adamawa.
Labarai
Samu kari