Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An yi garkuwa da mutum 25 a Zamfara
Breaking
An yi garkuwa da mutum 25 a Zamfara
daga  Aminu Ibrahim

Yan bindigan da suka kai farmakin sun yi wa garin kawanya ne sannan suka aike da kimanin mutum shida daka cikinsu zuwa cikin garin don aiwatar da abinda suka zo

Tsaro: 'Na gaza', in ji Gwamna Masari
Breaking
Tsaro: 'Na gaza', in ji Gwamna Masari
daga  Aminu Ibrahim

A daji, zaki ko damisa kan kashe dabba ne kawai idan yana jin yunwa kuma ba dukka dabobi ya ke kashe wa ba, wanda zai ci kawai ya ke kashe wa a lokaci guda.

Najeriya ta kara yin rashin babban farfesa
Breaking
Najeriya ta kara yin rashin babban farfesa
daga  Mudathir Ishaq

Allah ya yi wa farfesa Oladipo Akinkugbe rasuwa. Akinkugbe farfesa ne masanin lafiya a asibitin koyarwa na jami'ar Ibadan, ya rasu a babban birnin jihar Oyo.