Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa mataimakin sakataren na uwar jam'iyyar All Progressives Congress APC. Victor Giadom, ya kwace kujerar shugaba.
Godwin Obaseki, gwamnan jihar Edo, ya ce har yanzu bai koma wata jam'iyyar siyasa ba. Gwamnan ya sanar da barin jam'iyyar APC bayan ya gana da Ibrahim Gambari.
Biyo bayan tsige shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole da kotu ta yi, wani jigon jam'iyyar ya nuna farin cikinsa a kan haka, ya ce sun samu yanci.
Biyo bayan binciken da gwamnatin jihar Kano ta gudanar kan mutuwar sama da mutum 1,000 da aka samu a jihar ya ci karo da binciken Gwamnatin Tarayya ta gudanar.
Sirikin Ganduje, Sanata Abiola Ajimobi ya bayyana cewa na ba da dadewa ba zai gudanar da zaman majalisar zartarwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Sai dai cikin jerin sabbin manyan sakatarorin gwamnatin tarayya da Buhari ya bayar da lamuni, akwai wasu jihohi hudu da ba su samu gurbi ba a nadin da aka yi.
Dukkan jami'an tsaron da ke da hannu a harbin da aka yi a fadar shugaban kasa da ke Abuja an sako su kuma an sauya musu wurin aiki, majiya mai karfi ta sanar.
Jami'an yan sanda sun kama shugaban kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG), Nastura Ashir Sharif, bayan kammala zanga-zangar rashin tsaro a jihar Katsina.
Dakarun sojin Najeriya sun samu gagarumin nasara kan yan ta'addan Boko Haram da kungiyar daular ISWAP a karamar hukumar Gamboru Ngala, jihar Borno, Arewaci.
Labarai
Samu kari