Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Ana sanya ran gwamnatin tarayya ta janye takunkumin da ta sanya kan tafiye-tafiye idan Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da kwamitin yaki da cutar korona.
Sabon shugaban riko na jam'iyyar APC kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya isa hedikwatar jam'iyyar APC ta kasa domin gudanar da taro na farko bayan rantsa
Wannan lamari ya biyo bayan rikice-rikicen da suka kunno kai a tsakanin kwamitinin gudanarwa da kuma kwamitin zartaswa na jam'iyyar mai mulki a kasar ta APC.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya umurci rundunar sojojin kasar da su tsamo yan bindigar da suka hana al'umma zaman lafiya sannan su harbe su har lahira.
Wani daga cikin jagororin Jam’iyyar PDP ya ce zai marawa APC baya a zaben Jihar Edo. Wannan ya sa PDP ta shiga tsilla-tsilla bayan ta ba Godwin Obaseki tuta.
Mayakan ta'addancin Boko Haram sun yi garkuwa da mata manya tare da kananan yayin wani hari da suka kai kauyen Mahalaram Borno, jaridar Sun News ta ruwaito.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 490 da suka fito daga jihohin Najeriya
uwargidar marigayi tsohon gwamnan jihar Oyo, Florence Ajimobi, ta yi musayar kalamai tare da mataimakin gwamnan jihar Oyo, Rauf Olaniyan, kan mutuwar mijinta.
Kwamitin shugaban kasa mai yaki da cutar korona PTF, shi ne ya ya sabunta matakan kariya da suka kunshi sabbin sharuɗa da za a kiyaye a masallatai da majami'u.
Labarai
Samu kari